ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Maganar ’Yanci A Amurka Tatsuniya Ce

by CMG Hausa
3 years ago
Jessica Guthrie adjusts the glasses of her mother, Constance, after waking her up in the morning, in Fredericksburg, Va., on Tuesday, Sept. 20, 2022. Constance has lived 74 years, many of them good, as a Black woman, a mother, educator and businesswoman. But she will die of Alzheimer’s disease, a scourge of Black Americans that threatens to grow far worse in coming decades. (AP Photo/Wong Maye-E)

Jessica Guthrie adjusts the glasses of her mother, Constance, after waking her up in the morning, in Fredericksburg, Va., on Tuesday, Sept. 20, 2022. Constance has lived 74 years, many of them good, as a Black woman, a mother, educator and businesswoman. But she will die of Alzheimer’s disease, a scourge of Black Americans that threatens to grow far worse in coming decades. (AP Photo/Wong Maye-E)

Wani sabon rahoto da asusun kula da yawan al’umma na MDD UNFPA ya fitar a kwanakin baya, ya nuna yadda mata da ’yan mata masu asali daga Afirka suka dade suna fuskantar wariya a fannin kula da lafiya a sassan arewaci da kudancin nahiyar Amurka, lamarin da ya jima yana jefa rayukansu cikin hadari musamman a lokacin haihuwa.

Rahoton na UNFPA ya kuma bayyana cewa, matan da lamarin ke shafa na gamuwa da kalubale ta fuskar wayar da kai game da kiwon lafiya, da rashin lura da su yayin tsara manufofi, da hidimomin da ake bukata yayin haihuwa. Amma a mafi yawan lokuta mahukuntan na Amurka kan fake da zama masu kare hakkin da-Adam. Wannan shi ne an bar Jaki ana dukan Taiki.

  • Wang Yi Ya Yi Karin Bayani Kan Hadin Gwiwar Kasashen BRICS Yayin Da Duniya Ke Fuskantar Kalubalen Tsaro

Bugu da kari, rahoton ya yi nuni da cewa, sau da yawa ana cin zarafin mata ’yan asalin Afirka ta hanyoyin hantara da muzgunawa ta zahiri, kana a kan hana su damar samun ingantacciyar kulawa, ko hana su magungunan kashe radadin ciwo.

ADVERTISEMENT

Sakamakon hakan a cewar rahoton, wannan rukuni na mata kan gamu da matsaloli, da hadurra yayin goyon ciki, ko jinkirin samun kulawa a asibiti, wanda hakan kan kai wasu ga rasu rayukansu. Tambayata it ace a ina ’yancin da wadannan bayin Allah ke da shi na samun kulawar lafiya da ma kare hakkinsu?

Bugu da kari, a wuraren da ake da cikakkun alkaluman bayanai na abubuwan dake faruwa, an lura cewa akwai wagegen gibi tsakanin adadin mata bakaken fata dake mutuwa sakamakon haihuwa, idan an kwatanta da takwarorinsu fararen fata musamman a kasar Amurka, inda kiyasin mata bakaken fata daka iya rasa rayukansu yayin haihuwa, ya ninka na takwarorinsu fararen fata har sau 3.

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Wannan ya kara nuna cewa, ikararin ’yan siyasar Amurka na ’yancin da ’yan kasar ke da shi a dukkan fannoni, tatsuniya ce kawai. (Ibrahim Yaya)

 

Amurka
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
Daga Birnin Sin

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
Daga Birnin Sin

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos
Daga Birnin Sin

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 26 Da Sojoji 7 A Zamfara

'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 26 Da Sojoji 7 A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.