• Leadership Hausa
Saturday, June 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Magance Hadari”? “Raba Gari Ta Fannin Tattalin Arziki Da Sin Shi Ne Hadari

by CMG Hausa
1 week ago
in Daga Birnin Sin
0
“Magance Hadari”? “Raba Gari Ta Fannin Tattalin Arziki Da Sin Shi Ne Hadari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A baya-bayan nan, wasu cibiyoyin kasuwanci na kasashen waje a kasar Sin, sun fitar da rahotannin da ke nuna kyakkyawan fata ga kasar Sin. Misali, wani binciken da kungiyar ‘yan kasuwa ta Amurka a kasar Sin ta gudanar, ya nuna cewa, kashi 66 bisa dari na kamfanonin Amurka a kasar Sin, sun ce za su ci gaba, ko kara zuba jari a kasar Sin nan da shekaru biyu masu zuwa.

Daga watan Janairu zuwa Afrilu na wannan shekara, yawan jarin waje da kasar Sin ta yi amfani da shi, ya kai kusan yuan biliyan 500, wanda ya karu da kashi 2.2 bisa dari kan na makamancin lokaci na bara.

  • Xi Jinping Na Fatan Sin Da Janhuriyar Dimokuradiyyar Congo Za Su Yi Aiki Tare Wajen Bunkasa Ci Gaba Da Samar Da Makoma Ta Gari

A cikin shekaru uku da suka gabata, yaduwar annobar COVID-19, da rikice-rikicen yanayin siyasa na duniya, sun jefa tattalin arzikin duniya cikin koma baya. Sabanin haka, kasar Sin tana da yanayin ci gaba mai dorewa, gami da samun bunkasuwar tattalin arziki yadda ya kamata. Wannan babbar kasuwa dake da yawan al’umma sama da biliyan 1.4, da rukunin matsakaita masu kudin shiga sama da miliyan 400, ta jawo hankulan jarin waje kwarai da gaske.

Rahoton baya-bayan nan da Majalisar Dinkin Duniya ta fitar, ya daga hasashen karuwar tattalin arzikin kasar Sin a bana, daga kashi 4.8 bisa dari zuwa kashi 5.3 bisa dari.
A halin yanzu, tattalin arzikin duniya yana fuskantar wasu kalubale a fannonin bangaranci, da ra’ayin ba da kariyar ciniki.

Wasu kasashe suna ba da shawarar “Raba gari ta fannin tattalin arziki”, gami da tsara kalmar “Magance hadari” a kokarin boye yunkurinsu na murkushe kasar Sin.

Labarai Masu Nasaba

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

Wani rahoton bincike daga wata cibiyar bincike ta Austriya ya yi kiyasin cewa, idan Jamus ta “raba gari” da kasar Sin, GDPn Jamus zai ragu da kashi 2 bisa dari a ko wace shekara, kwatankwacin yin asarar kudin EURO biliyan 60.

John Donahoe, babban jami’in zartaswa na kamfanin Nike, ya fada a zahiri cewa “raba gari” da kasar Sin zai zama bala’i ga kasuwancin duniya. An yi imanin cewa, kasar Sin za ta ci gaba da zama zabin farko na zuba jari, da bunkasa kasuwanci daga ‘yan kasuwar waje.
(Mai fassara: Bilkisu Xin)

ShareTweetSendShare
Previous Post

La liga Ta Zama Dandalin Masu Nuna Wariya, Cewar Vinicius

Next Post

Dalibai Sun Bukaci Tinubu Da Gwamnoni Da Su Kula Da Sha’anin Tsaro, Ilimi Da Wutar Lantarki

Related

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

11 hours ago
Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

12 hours ago
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin
Daga Birnin Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

13 hours ago
An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore
Daga Birnin Sin

An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

15 hours ago
RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar
Daga Birnin Sin

RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

16 hours ago
Jami’an Kasuwancin Sin Da Amurka Sun Amince Da Karfafa Muamala
Daga Birnin Sin

Jami’an Kasuwancin Sin Da Amurka Sun Amince Da Karfafa Muamala

17 hours ago
Next Post
Dalibai Sun Bukaci Tinubu Da Gwamnoni Da Su Kula Da Sha’anin Tsaro, Ilimi Da Wutar Lantarki

Dalibai Sun Bukaci Tinubu Da Gwamnoni Da Su Kula Da Sha'anin Tsaro, Ilimi Da Wutar Lantarki

LABARAI MASU NASABA

Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

June 3, 2023
Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

June 3, 2023
Yanzu-yanzu: Tinubu Na Ganawa Ta Farko Da Shugabannin Tsaro

An Fara Kunfar Baki Yayin Da Tinubu Ya Fara Nada Mukamai

June 3, 2023
Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

June 2, 2023
Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

June 2, 2023
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

June 2, 2023
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

June 2, 2023
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

June 2, 2023
Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

June 2, 2023
An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.