• English
  • Business News
Thursday, May 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Magoyin Bayan Manchester United Ya Rasa Ransa A Dalilin Musun Kwallo A Uganda 

by Rabilu Sanusi Bena
6 months ago
in Wasanni
0
Magoyin Bayan Manchester United Ya Rasa Ransa A Dalilin Musun Kwallo A Uganda 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Musun kwallon kafa ya yi sanadin rasa ran wani magoyi bayan Manchester United a cibiyar kasuwanci ta Kyobgombe da ke yammacin kasar Uganda.

Benjamin Okello mai shekaru 22 ya rasa ransa sakamakon takaddama da wani mai goyon bayan Arsenal a ranar Lahadi, 27 ga watan Oktoba.

  • Tawagar Likitocin Sin Ta Ba Da Gudummawar Kayayyakin Aikin Jinya Ga Asibitin Tanzaniya
  • Sin Ta Zargi EU Da Bayar Da Kariyar Cinikayya Bayan Da Kungiyar Ta Kakaba Karin Haraji Kan Motoci Masu Aiki Da Lantarki Kirar Sin

Rikicin ya barke ne saboda murna bayan Arsenal ta tashi 2-2 da Liverpool a filin wasa na Emirates, kamar yadda jaridar Daily Monitor ta Uganda ta ruwaito.

Lamarin ya fara ne lokacin da Mohammed Salah ya zura kwallo a ragar Arsenal a filin wasa na Emirates, mai goyon bayan Manchester United Benjamin Okello ya tashi tsaye ya na murna, har cikin murna ya zubawa wani mai goyon bayan Arsenal gurguru a jiki yayin da yake murna.

Hakan ya kara ta’azzara lamarin, bayan an kammala wasan ne su biyun suka yi taho-mu-gama, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar Benjamin Okello, bayan da wani mai goyon bayan Arsenal da ake kira Onan ya buge shi da sanda.

Labarai Masu Nasaba

Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

PSG Ta Yi Waje Rod Da Arsenal A Gasar Zakarun Turai 

Shugaban karamar hukumar Kaharo, Mista Edmond Tumwesigye ne ya tabbatar da faruwar lamarin, wanda ya bayyana samun labarin fadan da aka yi da safiyar Litinin.

Shaidu sun bayyana takaddamar ta fara ne a wani gidan kallo na yankin, inda magoya bayan Arsenal suka taru don kallon wasan.

Kwamandan ‘yansandan gundumar Kabale, Mista Joseph Bakaleke, ya bayyana cewa ‘yansanda sun samu rahoton faruwar lamarin.

Ya tabbatar da cewa daya daga cikin masu fadan daya ya mutu daga baya, wanda ake zargin Onan, wanda rahotanni sun bayyana cewa ya shahara da aikata miyagun laifuka a yankin.

Yanzu haka ‘yansanda na ci gaba da farautar sa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ArsenalLiverpoolMagoya BayaManchester UnitedMusun KwalloRasa RaiUganda
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tashar Sararin Samaniyar Sin Na Samar Da Sabon Dandalin Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa a Bangaren Kimiyya

Next Post

Kamata Ya Yi A Yi Hadin Gwiwa Da Sin Don Cin Gajiyar Kimiyya Da Fasaha Ba Wai Adawa Ba

Related

Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro
Wasanni

Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

2 hours ago
PSG Ta Yi Waje Rod Da Arsenal A Gasar Zakarun Turai 
Wasanni

PSG Ta Yi Waje Rod Da Arsenal A Gasar Zakarun Turai 

20 hours ago
UEFA: Inter Milan Ta Yi Wa Barcelona Kancal
Wasanni

UEFA: An Kai Ruwa Rana Yayin Da Inter Ta Koro Barcelona Gida

2 days ago
Shekaru 15, Wasanni 578, Daga Karshe Harry Kane Ya Lashe Kofi
Wasanni

Shekaru 15, Wasanni 578, Daga Karshe Harry Kane Ya Lashe Kofi

3 days ago
Mun Fara Shirin Lashe Firimiya Ta Gaba –Slot
Wasanni

Mun Fara Shirin Lashe Firimiya Ta Gaba –Slot

4 days ago
Har Yanzu Manyan ‘Yan Wasa Suna Son Buga Wasa A Manchester United – Amorim
Wasanni

Har Yanzu Manyan ‘Yan Wasa Suna Son Buga Wasa A Manchester United – Amorim

5 days ago
Next Post
Kamata Ya Yi A Yi Hadin Gwiwa Da Sin Don Cin Gajiyar Kimiyya Da Fasaha Ba Wai Adawa Ba

Kamata Ya Yi A Yi Hadin Gwiwa Da Sin Don Cin Gajiyar Kimiyya Da Fasaha Ba Wai Adawa Ba

LABARAI MASU NASABA

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

May 8, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

May 8, 2025
An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

May 8, 2025
Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

May 8, 2025
Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Halartar Taron Sauyin Yanayi A Dubai

Tinubu Ya Kai Ziyarar Aiki Jihar Anambra

May 8, 2025
Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar

Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar

May 8, 2025
Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Matasa A Jiharta 

Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Matasa A Jiharta 

May 8, 2025
Ko Kun San Dalilin EFCC Na Kama Gudaji Kazaure

Ko Kun San Dalilin EFCC Na Kama Gudaji Kazaure

May 8, 2025
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Musayar Al’adu Tsakanin Sin Da Rasha 

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Musayar Al’adu Tsakanin Sin Da Rasha 

May 8, 2025
Isra’ila Ta Yi Barazanar Kai Hare-Hare Kan Iran Kamar Hamas Da Hezbollah

Isra’ila Ta Yi Barazanar Kai Hare-Hare Kan Iran Kamar Hamas Da Hezbollah

May 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.