• English
  • Business News
Wednesday, July 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kamata Ya Yi A Yi Hadin Gwiwa Da Sin Don Cin Gajiyar Kimiyya Da Fasaha Ba Wai Adawa Ba

by CGTN Hausa and Sulaiman
9 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kamata Ya Yi A Yi Hadin Gwiwa Da Sin Don Cin Gajiyar Kimiyya Da Fasaha Ba Wai Adawa Ba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A wannan lokaci da duniya ke fuskantar yanayi na saurin fadadar ci gaban fannonin kimiyya da fasaha, da takara mai tsanani tsakanin sassa daban daban, ko shakka babu kasar Sin ta ciri tuta, wajen zama ginshiki mai karfi a bangaren cin gajiyar fannonin kimiyya da fasaha daban daban, wanda a ganin masharhanta da dama, hakan ya samar da dama ga daukacin duniya na cin gajiya tare. 

 

To sai dai kuma, a hannu guda matakin Amurka na baya bayan nan, na hana Amurkawa zuba jari a wasu sassan kimiyya da fasaha na kasar Sin, ya haifar da tarnaki ga cin gajiya tare tsakanin kasashen biyu, kana hakan ya nuna rashin fahimtar Amurka game da ainihin halin da duniya ke ciki ta wannan fanni.

  • An Yanke Wa Mai Haƙar Ma’adanai Hukuncin Shekara 1 Saboda Satar Waya
  • Gwamna Sani Ya Amince Da ₦72,000 Mafi Ƙarancin Albashi Ga Ma’aikatan Jihar Kaduna 

Sanin kowa ne cewa, Sin ta riga ta cimma wani mataki mai nisa na ci gaban kimiyya da fasaha, wadanda ake iya gani a zahiri idan an bibiyi mujallun yada ilimi, da makaloli, da sakamakon ayyukan bincike daban daban. Hakan ne ma ya sa hukumar lura da kare ikon mullakar fasaha ta kasa da kasa ko WIPO, ta ce Sin din ce kan gaba a duniya wajen yawan masu gabatar da bukatun rajistar mallakar fasaha. Alal misali, a shekarar 2019, Sin ta tsallake Amurka wajen zama kasa ta daya a duniya, da alummar ta suka gabatar da mafi yawan irin wadannan bukatu na rajista.

 

Labarai Masu Nasaba

Xi Jinping Ya Mika Sakon Ta’aziyya Zuwa Ga Takwaransa Na Najeriya Bisa Rasuwar Muhammadu Buhari

Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-9

Don haka matakin Amurka na kakaba takunkumin zuba jari a kasar Sin, a fannonin samar da sassan hada latironi ko semiconductors, da fannin kirkirarriyar basira ko AI, da fasahar manyan lissafi da na’urori masu kwakwalwa ko quantum technology, zai illata ita kanta Amurkan.

 

Don haka a gani na, maimakon Amurka ta dauki irin wadannan matakai na “A fasa kowa ya rasa”, ko fito na fito, kamata ya yi ta rungumi dukkanin wasu hanyoyi na raya hadin gwiwa, ta yi tarayya da Sin a matsayin abokiyar gudanarwa, da cin gajiyar sakamakon da Sin ke samu a fannin raya ilimin kimiyya da fasaha.

 

Sassan biyu suna iya cimma hakan ne kawai, idan sun rungumi juna, sun yi aiki tare a fannonin bincike, musayar fasaha, da raba kwarewa, musamman a bangarorin nazarin sauyin yanayi, kiwon lafiya, da sauran bukatun bil adama na bai daya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Magoyin Bayan Manchester United Ya Rasa Ransa A Dalilin Musun Kwallo A Uganda 

Next Post

Jihohin Da Suka Amince Su Fara Biyan Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata

Related

Xi Jinping Ya Mika Sakon Ta’aziyya Zuwa Ga Takwaransa Na Najeriya Bisa Rasuwar Muhammadu Buhari
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Mika Sakon Ta’aziyya Zuwa Ga Takwaransa Na Najeriya Bisa Rasuwar Muhammadu Buhari

59 minutes ago
Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-9
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-9

20 hours ago
Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

22 hours ago
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

22 hours ago
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%
Daga Birnin Sin

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

23 hours ago
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

24 hours ago
Next Post
Jihohin Da Suka Amince Su Fara Biyan Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata

Jihohin Da Suka Amince Su Fara Biyan Mafi Ƙarancin Albashin Ma'aikata

LABARAI MASU NASABA

Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

July 16, 2025
Xi Jinping Ya Mika Sakon Ta’aziyya Zuwa Ga Takwaransa Na Najeriya Bisa Rasuwar Muhammadu Buhari

Xi Jinping Ya Mika Sakon Ta’aziyya Zuwa Ga Takwaransa Na Najeriya Bisa Rasuwar Muhammadu Buhari

July 16, 2025
An Fara Binciken Mutuwar Wasu Ɗalibai 2 A Makarantar Kwana A Kano

An Fara Binciken Mutuwar Wasu Ɗalibai 2 A Makarantar Kwana A Kano

July 16, 2025
Atiku Abubakar Ya Fice Daga PDP, Duba Dalili

Atiku Abubakar Ya Fice Daga PDP, Duba Dalili

July 16, 2025
Peter Obi Ya Kai Wa Iyalan Buhari Ziyarar Ta’aziyya

Peter Obi Ya Kai Wa Iyalan Buhari Ziyarar Ta’aziyya

July 16, 2025
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi

Omokri Da Sarki Sun Soki Obi Saboda Rashin Halartar Jana’izar Buhari

July 16, 2025
Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3

Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3

July 16, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

July 16, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Yara 2 Sun Kuɓuta Bayan Shafe Shekaru 6 A Hannun Boko Haram A Borno

July 16, 2025
Kasa Da Wata Biyu Ya Bar Mulki, Shin Ko Buhari Ya Cika Wa ‘Yan Nijeriya Alkawarin Da Ya Yi Mu Su?

EU, Turkiyya Da Sauran Ƙasashe Sun Yi Ta’aziyyar Rasuwar Buhari

July 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.