ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mai Martaba Sarkin Ningi Ya Rasu Yana Da Shekara 88

by Khalid Idris Doya and Sulaiman
1 year ago
Sarkin Ningi

Allah ya yi wa mai martaba Sarkin Ningi, Alhaji (Dr.) Yunusa Muhammad Danyaya OON, rasuwa ya na da shekaru 88 a duniya.

 

Sarkin Mai daraja ta 1 ya shafe fiye da shekaru 40 a ƙaragar mulki, ya rasu da safiyar ranar Lahadi.

ADVERTISEMENT
  • Mashawarcin Shugaban Amurka Kan Harkokin Tsaro Jake Sullivan Zai Ziyarci Kasar Sin 
  • Wace Wainar Ake Toyawa A Jihar Kaduna?

Rasuwar, babbar giɓi ce da ya bar wa al’ummar masarautar Ningi ta jihar Bauchi da ma ƙasa baki ɗaya, domin kuwa ya kasance sarki mai kima da mutunci a idon ɓangarorin al’umma daban-daban.

 

LABARAI MASU NASABA

NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano

An shirya cewa, za a yi wa Marigayin sallar jana’iza da ƙarfe 4 na yammaci yau Lahadi a masarautar Ningi kamar yadda addinin Musulunci ya tanadar.

 

A saƙon ta’aziyya da ya fitar cikin gaggawa, gwamnan jihar, Bauchi Bala Muhammad, ya koka da rashin tare da misalta Sarkin a matsayin jigon son zaman lafiya, adali wanda ya himmatu wajen kyautata jin daɗi da walwalar al’ummarsa.

 

Ya ce, a tsawon shekarun da ya shafe a mulki, ya kasance mai gudanar da mulki abun koyi, inganta haɗin kai, cigaba, zaman lafiya da kuma bunƙasar masarautar Ningi.

 

A cewar Gwamnan, tsarin mulkin marigayi ya taimaka sosai wajen kiyaye darajar sarauta, al’adu har ma da mutunta addinin musulunci, kuma hakan zai zama abun cigaba da koyi ga hakan ga ‘yan baya masu zuwa.

 

A kan wannan, ta cikin sanarwar da kakakinsa, Mukhtar Gidado ya fitar, gwamnan ya miƙa ta’aziyyarsa ga masarautar Ningi, iyalan mamacin da ma ɗaukacin al’ummar jihar Bauchi bisa wannan babban rashin da aka yi.

 

Ya nuna cewa za su cigaba da tuna Sarkin a matsayinsa na uba, jigo a rayuwarsu wanda ya taka muhimmiyar rawa wajen cigaban jihar Bauchi da ma Nijeriya.

 

Ya yi addu’ar Allah ya jiƙan marigayi Sarki ya sanya shi cikin Aljanna maɗaukakiya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026
Labarai

NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

November 14, 2025
NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano
Kotu Da Ɗansanda

NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano

November 14, 2025
Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan 535.69 A Matsayin Kasafin 2026
Labarai

Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan 535.69 A Matsayin Kasafin 2026

November 14, 2025
Next Post
Sarkin Ningi

Matsalar Kifewar Kwale-kwale A Jihar Jigawa

LABARAI MASU NASABA

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

November 14, 2025
NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

November 14, 2025
NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano

NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano

November 14, 2025
Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan 535.69 A Matsayin Kasafin 2026

Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan 535.69 A Matsayin Kasafin 2026

November 14, 2025
Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

November 14, 2025
Tinubu Ya Zuba Naira Tiriliyan 1.5 Don Bunkasa Noma Da Kayan Aiki Na Zamani

Tinubu Ya Zuba Naira Tiriliyan 1.5 Don Bunkasa Noma Da Kayan Aiki Na Zamani

November 14, 2025
Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko

Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko

November 14, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Dalilin Asusun NADF Na Yin Hadaka Da Gwamnatin Jihar Jigawa

November 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Sarkin Thailand

Xi Jinping Ya Gana Da Sarkin Thailand

November 14, 2025
BUK Za Ta Kafa Cibiyar Horas da Aikin Jarida da Sabbin Kafofin Sadarwa Na Zamani

BUK Za Ta Kafa Cibiyar Horas da Aikin Jarida da Sabbin Kafofin Sadarwa Na Zamani

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.