• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisa Ta 10: Tsarin Karba-karba Na Jam’iyyar APC Bai Ma Arewa Adalci Ba

by Sulaiman
2 years ago
Arewa

Zababben Sanatan Zamfara ta Yamma, kuma dan takarar Shugabancin Majalisar Dattawa, Abdul’aziz Abubakar Yari, ya ce tsarin karba-karba na jam’iyyar APC kan mukaman shugabancin majalisar dattawa ta 10 ya ci karo da kundin tsarin mulki na 1999 (wanda aka yi wa kwaskwarima), hakan kuma ya saba wa ka’idar hukumar daidaito ta tarayya.

 

Yari ya ce, amfani da addini wajen daidaito kan raba mukaman siyasa na jam’iyyar APC sam tsarin kundin mulkin kasa na 1999 (wanda aka yi wa kwaskwarima) bai san da wannan tsarin ba, kundin tsarin mulkin ya baiwa hukumar daidaito ta tarayya damar kula da daidaito a kasa ba wai duba manufar addini ba.

  • Yanzu-yanzu: Shugaba Buhari Ya Dawo Nijeriya Daga Landan

Idan dai za a iya tunawa, a makon da ya gabata ne jam’iyya mai mulki ta amince da nada Sanata Godswill Akpabio daga (Kudu maso Kudu) da Sanata Barau Jibril daga (Arewa-maso-Yamma) a matsayin Shugaban Majalisar Dattawa da Mataimakinsa a Majalisar Dattawa ta 10 mai zuwa.

 

LABARAI MASU NASABA

Wadi Al-Salam: Maƙabartar Musulmai Mafi Girma A Duniya

A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

Amma, tsohon gwamnan jihar Zamfara wanda ya yi magana a ranar Talata yayin da ya kasance bakon mako na shirin gidan talabijin na Arise News Channel, mai suna ‘The Morning Show’, ya bayyana cewa tsarin karba-karba na jam’iyyar APC na zaben shugaban majalisar dattawa ta 10 sun sabawa kundin tsarin mulkin Nijeriya, kuma tsarin baiwa Arewacin Nijeriya adalci ba domin duk shugabannin bangarori uku na gwamnati ‘yan Kudu ne.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP
Manyan Labarai

Wadi Al-Salam: Maƙabartar Musulmai Mafi Girma A Duniya

November 2, 2025
A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?
Ra'ayi Riga

A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

November 2, 2025
Maganin Nankarwa (3)
Labarai

Maganin Nankarwa (3)

November 2, 2025
Next Post
Magana Maras Dacewa Ta Jakada Brigety Na Tare Da Wani Makasudi

Magana Maras Dacewa Ta Jakada Brigety Na Tare Da Wani Makasudi

LABARAI MASU NASABA

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Wadi Al-Salam: Maƙabartar Musulmai Mafi Girma A Duniya

November 2, 2025
An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu

An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu

November 2, 2025
Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?

Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?

November 2, 2025
A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

November 2, 2025
Maganin Nankarwa (3)

Maganin Nankarwa (3)

November 2, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Dalilin Da Ya Sa Hukumar NIWA Ta Fara Gyaran Hanyoyin Ruwa A Jihar Legas

November 2, 2025
Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

November 2, 2025
Barazanar Amurka Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya: Tinubu Da Trump Za Su Gana Kwanan Nan — Bwala

Barazanar Amurka Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya: Tinubu Da Trump Za Su Gana Kwanan Nan — Bwala

November 2, 2025
Yaya Da Kani Sun Mutu A Cikin Ramin Masai A Kano

An Kashe Mutum 3 Yayin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Hari Kan Iyakokin Kano

November 2, 2025
Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.