• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisar Dattawa Ta Umarci FIRS Ta Dakatar Da Asarar Naira Tiriliyan 17 Na Haraji

by Abubakar Abba
2 years ago
in Tattalin Arziki
0
Majalisar Dattawa Ta Umarci FIRS Ta Dakatar Da Asarar Naira Tiriliyan 17 Na Haraji
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Majalisar Dattawa, ta hanyar kwamtin kula da kudade na majalisar, ta nuna bacin ranta kan asarar da aka tabka ta Naira tiriliyan 17 biyo bayan damar da aka bayar wajen tattara haraji a shekaru biyar da suka gabata.

Kazalika, majalisar ta kuma shawarci hukumar tattara haraji ta FIRS da ta dakatar da bayar da wannan damar ta tattara harajin.

  • ‘Yan Nijeriya Ku Ba Wa Tinubu Ƙarin Lokaci Zai Magance Matsalolin Nijeriya – Gowon
  • ‘Yan bindiga Sun Kashe Mutum 6 A Jihar Katsina

Majalisar ta nuna kin aminta da ci gaba da bayar da wannan damar da majalisar ta yi, ta bijiro ne a cikin kasafin kudi na 2024 da hukumar ta FIRS ta gabatar wa da kwamitin kula da kashe kudade na majalisar.

Bugu da kari, shugaban hukumar  FIRS Zacch  Adedeji ya shda wa kwamtin cewa, hukumar na sa ran za ta tara harajin da ya kai jimlar Naira tiriliyan 19.4 a  2024, sabanin bashin harajin da ya kai Naira tiriliyan 2.7 wanda aka tsara za yi aikin yin hanyiyi da babban bankin Nijeriya zai yi a kasar nan, wanda kuma za a dakar da yin akin.

Shi ma a jwabinsa shugaban kwamitin sanata Sani Musa na jam’iyyar APC mai wakiltar mazabar Neja ta gabas ya shedawa shugaban na FIRS, cin zarafin na bayar da damar da biyan harajin, ya haifar da Nijeriya tabka asarar kimanin Naira tiriliyan 17 a shekaru biyar da suka wuce, wanda ya zama wajibi, a dakatar da bayar da wannan damar.

Labarai Masu Nasaba

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

Ya yi nuni da cewa,  hasashen da shugaban hukumar ya yi na son tara harajin da ya kai na Naira tiriliyan 19 a 2024 abu ne mai kyau idan aka kwatanta da harajin da hukumar ta tara a 2023 wanda ya kai jimlar Naira 11.16.

Ya ci gaba da cewa, sai dai, majalisar na da yakinin za ka iya tara harajin da kai na Naira tiriliya 30 idan har an samar da matakan fa suka dace.

Har ila yau, Zacch ya shewa kwamitin cewa, don a kare Nijeriya daga rubanya karbar haraji FIRS ta hanyar uin hadaka da kwamtin da shugaban kasa Bola Tinubu ya kafa, za su rage karbar haraji da ban da ban da suka kai  62 zuwa guda 8, inda ya ce, wannan abun taiakici ne ganin cewa, a Niheriya  ayau ana karbar harajin da ya kai ba da ban da ban har guda 62 wanda kuma daga cikin 62, ya kai kashi 97 da ake iya tattarawa.

Ya kara da cewa, tuni kan wannan mun fara tuntubar gwamnonin jihohin kasar nan wanda ya zuwa yau, ba za mu samu sama da takwas zuwa tara na harajin da jihohi da gwamnatin tarayayya, za su tattara ba.

Da yake yin bayani kan takardamar wanzar da tsarin haraji na TCS na gina hanyoyi da CBN zai yi  Zacch ya nanata cewa, tun da farko an ware Naira tiriliyan 2.5 ne don yin aikin wanda kuma dole ne a wanzar da aikin, kafin a fara yin wani sabon aikin.

Kan shirin bashin haraji kuwa ya ce, shiri ne mai kyau amma dole ne sai kamfanin NNPCL ya kammala kashe Naira tiriliyan 2.5 da aka ware masa kafin a fara wani sabo.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Jihar Kaduna Ta Fara Ƙwaƙƙwaran Bincike Kan Yadda Lassa Ta Kashe Mutane A Asibitin Sojoji

Next Post

An Buga Jadawalin Zagaye Na 16 Na Gasar Europa Da UEFA Conference League

Related

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Tattalin Arziki

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

5 days ago
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

2 weeks ago
tallafi
Tattalin Arziki

Kudaden Ajiya Na Asusun Nijeriya Ya Karu Zuwa Dala Biliyan 41

3 weeks ago
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

3 weeks ago
Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5
Tattalin Arziki

Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

3 weeks ago
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya
Tattalin Arziki

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

4 weeks ago
Next Post
An Buga Jadawalin Zagaye Na 16 Na Gasar Europa Da UEFA Conference League

An Buga Jadawalin Zagaye Na 16 Na Gasar Europa Da UEFA Conference League

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Dattawa

2027: Su Wane Ne Ke Tsoron Guguwar Makinde A Jam’iyyar  PDP

September 19, 2025
Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

September 19, 2025
Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

September 19, 2025
An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

September 18, 2025
Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

September 18, 2025
Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

September 18, 2025
Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe ÆŠan Adaidaita

Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe ÆŠan Adaidaita

September 18, 2025
Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

September 18, 2025
Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

September 18, 2025
An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

September 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.