ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisar Dattawa Ta Umarci FIRS Ta Dakatar Da Asarar Naira Tiriliyan 17 Na Haraji

by Abubakar Abba
2 years ago
Majalisar Dattawa

Majalisar Dattawa, ta hanyar kwamtin kula da kudade na majalisar, ta nuna bacin ranta kan asarar da aka tabka ta Naira tiriliyan 17 biyo bayan damar da aka bayar wajen tattara haraji a shekaru biyar da suka gabata.

Kazalika, majalisar ta kuma shawarci hukumar tattara haraji ta FIRS da ta dakatar da bayar da wannan damar ta tattara harajin.

  • ‘Yan Nijeriya Ku Ba Wa Tinubu Ƙarin Lokaci Zai Magance Matsalolin Nijeriya – Gowon
  • ‘Yan bindiga Sun Kashe Mutum 6 A Jihar Katsina

Majalisar ta nuna kin aminta da ci gaba da bayar da wannan damar da majalisar ta yi, ta bijiro ne a cikin kasafin kudi na 2024 da hukumar ta FIRS ta gabatar wa da kwamitin kula da kashe kudade na majalisar.

ADVERTISEMENT

Bugu da kari, shugaban hukumar  FIRS Zacch  Adedeji ya shda wa kwamtin cewa, hukumar na sa ran za ta tara harajin da ya kai jimlar Naira tiriliyan 19.4 a  2024, sabanin bashin harajin da ya kai Naira tiriliyan 2.7 wanda aka tsara za yi aikin yin hanyiyi da babban bankin Nijeriya zai yi a kasar nan, wanda kuma za a dakar da yin akin.

Shi ma a jwabinsa shugaban kwamitin sanata Sani Musa na jam’iyyar APC mai wakiltar mazabar Neja ta gabas ya shedawa shugaban na FIRS, cin zarafin na bayar da damar da biyan harajin, ya haifar da Nijeriya tabka asarar kimanin Naira tiriliyan 17 a shekaru biyar da suka wuce, wanda ya zama wajibi, a dakatar da bayar da wannan damar.

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

Ya yi nuni da cewa,  hasashen da shugaban hukumar ya yi na son tara harajin da ya kai na Naira tiriliyan 19 a 2024 abu ne mai kyau idan aka kwatanta da harajin da hukumar ta tara a 2023 wanda ya kai jimlar Naira 11.16.

Ya ci gaba da cewa, sai dai, majalisar na da yakinin za ka iya tara harajin da kai na Naira tiriliya 30 idan har an samar da matakan fa suka dace.

Har ila yau, Zacch ya shewa kwamitin cewa, don a kare Nijeriya daga rubanya karbar haraji FIRS ta hanyar uin hadaka da kwamtin da shugaban kasa Bola Tinubu ya kafa, za su rage karbar haraji da ban da ban da suka kai  62 zuwa guda 8, inda ya ce, wannan abun taiakici ne ganin cewa, a Niheriya  ayau ana karbar harajin da ya kai ba da ban da ban har guda 62 wanda kuma daga cikin 62, ya kai kashi 97 da ake iya tattarawa.

Ya kara da cewa, tuni kan wannan mun fara tuntubar gwamnonin jihohin kasar nan wanda ya zuwa yau, ba za mu samu sama da takwas zuwa tara na harajin da jihohi da gwamnatin tarayayya, za su tattara ba.

Da yake yin bayani kan takardamar wanzar da tsarin haraji na TCS na gina hanyoyi da CBN zai yi  Zacch ya nanata cewa, tun da farko an ware Naira tiriliyan 2.5 ne don yin aikin wanda kuma dole ne a wanzar da aikin, kafin a fara yin wani sabon aikin.

Kan shirin bashin haraji kuwa ya ce, shiri ne mai kyau amma dole ne sai kamfanin NNPCL ya kammala kashe Naira tiriliyan 2.5 da aka ware masa kafin a fara wani sabo.

Majalisar Dattawa
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000
Tattalin Arziki

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
Tattalin Arziki

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

May 29, 2026
Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
Tattalin Arziki

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

May 29, 2026
Next Post
An Buga Jadawalin Zagaye Na 16 Na Gasar Europa Da UEFA Conference League

An Buga Jadawalin Zagaye Na 16 Na Gasar Europa Da UEFA Conference League

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.