Mambobin Majalisar Dokokin Jihar Ekiti sun zabi sabon Kakaki wanda ya kasance Rt. Hon. Gboyega Aribisogan, mamba da ke wakiltar mazabar Ikole a jihar.
An zabi Aribisogan, ne a yayin zaman Majalisar na ranar Talata domin ya maye gurbin tsohon Kakakin Majalisar Rt. Hon. Funminyi Afuye, wanda ya mutu a makon da ya gabata sakamakon rashin lafiya da ya yi fama da ita.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp