• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mako 13 Ya Yi Kadan Wurin Dawo Da Birmingham Cikin Hayyacinta – Rooney

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
in Wasanni
0
rooney
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon dan wasan gaban Manchester United Wayne Rooney wanda kungiyar kwallon kafa ta Birmingham City wadda ke buga gasar ‘yan dagaji ta Kasar Ingila ta kora bayan rashin tabuka abin a zo a gani.

Ya bayyana cewar kungiyar ta Birmingham ba ta bashi lokacin da ya kamata domin dawo da kungiyar cikin hayyacinta ba, inda ya bayyana cewa sati 13 da aka bashi ya yi kadan.

  • Gobara Ta Lalata Shaguna 10 A Adamawa
  • “Manyan Nasarori Da Kalubalen Fannin Noma A 2023”

Kungiyar Birmingham City ta kori kocinta Wayne Rooney bayan ya shafe kwanaki 83 yana jan ragamar kungiyar a gasar Championship.

An nada Rooney mai shekaru 38 a ranar 11 ga Oktoba, biyo bayan yanke shawara mai cike da cece-kuce na korar tsohon kocin kungiyar John Eustace a lokacin da take matsayi na shida a kan teburi.
Tun daga wannan lokacin sun koma mataki na 20, rashin nasarar da suka yi a ranar Litinin da ci 3-0 a hannun Leeds shi ne rashin nasara na 9 a wasanni 15 da ya jagorancesu.

Rooney ya wallafa a shafinsa na sada zumunta cewa kwallon kafa wata aba ce wadda ake bukatar sakamako mai kyau,amma na fahimci cewar ba su samu wannan sakamakon da suke bukata ba.

Labarai Masu Nasaba

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

Ac Milan Na Tattaunawa Da Bayern Leverkusen Akan Yunkurin Daukar Boniface

Ina so in gode wa mamallakan kungiyar Tom Wagner da Tom Brady saboda damar gudanar da Birmingham City da kuma goyon bayan da suka ba ni a cikin gajeren lokaci na a kulob din in ji shi.

Duk da haka, lokaci shi ne abu mafi daraja da mai horarwa yake bukata kuma ban yi tunanin makonni 13 sun isa domin in kawo canje canjen da ake bukata ba.

Rooney ya bayyana cewar yana bukatar dan wani lokaci kafin ya shawo kan wannan koma baya da kungiyar ke fuskanta.

Na tsunduma cikin harkar kwallon kafa, a matsayina na dan wasa ko kuma mai horarwa tun ina dan shekara 16.
Amma yanzu, na yi shirin daukar lokaci tare da iyalina yayin da nake jiran samun dama ta gaba domin cigaba da aiki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Firimiyar NijeriyaRooneySin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kyfatin Na Ƙasar Ghana ANDRE AYEW Na Fatan Kafa Tarihi A Gasar AFCON Ta Bana

Next Post

EFCC Ba Samame Ta Kai Mana Ba – Dangote

Related

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City
Wasanni

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

14 hours ago
Boniface
Wasanni

Ac Milan Na Tattaunawa Da Bayern Leverkusen Akan Yunkurin Daukar Boniface

2 days ago
Ronaldo Ya Samu Kyakkyawar Tarba A Hong Kong
Wasanni

Ronaldo Ya Samu Kyakkyawar Tarba A Hong Kong

4 days ago
Yadda Arsenal Ta Doke Manchester United Da Ci 1-0
Wasanni

Yadda Arsenal Ta Doke Manchester United Da Ci 1-0

6 days ago
Waye Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?
Wasanni

Waye Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?

6 days ago
Me Ya Sa Ciwon ACL Ya Zama Barazana Ga ‘Yan Wasan Kwallo?
Wasanni

Me Ya Sa Ciwon ACL Ya Zama Barazana Ga ‘Yan Wasan Kwallo?

6 days ago
Next Post
Efcc

EFCC Ba Samame Ta Kai Mana Ba - Dangote

LABARAI MASU NASABA

2027: ‘Yan Siyasa Sun Yi Watsi Da Gargadin INEC, Sun Ci Gaba Da Yakin Neman Zabe

2027: ‘Yan Siyasa Sun Yi Watsi Da Gargadin INEC, Sun Ci Gaba Da Yakin Neman Zabe

August 23, 2025
Zaben Cike Gurbi: Tinubu Ya Lalata Tsarin Zaben Nijeriya — ADC

Zaben Cike Gurbi: Tinubu Ya Lalata Tsarin Zaben Nijeriya — ADC

August 23, 2025
Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari

Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari

August 23, 2025
Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

August 22, 2025
UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

August 22, 2025
Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

August 22, 2025
Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

August 22, 2025
JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

August 22, 2025
Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

August 22, 2025
Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

August 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.