• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mako 13 Ya Yi Kadan Wurin Dawo Da Birmingham Cikin Hayyacinta – Rooney

by Abba Ibrahim Wada
1 year ago
in Wasanni
0
rooney
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon dan wasan gaban Manchester United Wayne Rooney wanda kungiyar kwallon kafa ta Birmingham City wadda ke buga gasar ‘yan dagaji ta Kasar Ingila ta kora bayan rashin tabuka abin a zo a gani.

Ya bayyana cewar kungiyar ta Birmingham ba ta bashi lokacin da ya kamata domin dawo da kungiyar cikin hayyacinta ba, inda ya bayyana cewa sati 13 da aka bashi ya yi kadan.

  • Gobara Ta Lalata Shaguna 10 A Adamawa
  • “Manyan Nasarori Da Kalubalen Fannin Noma A 2023”

Kungiyar Birmingham City ta kori kocinta Wayne Rooney bayan ya shafe kwanaki 83 yana jan ragamar kungiyar a gasar Championship.

An nada Rooney mai shekaru 38 a ranar 11 ga Oktoba, biyo bayan yanke shawara mai cike da cece-kuce na korar tsohon kocin kungiyar John Eustace a lokacin da take matsayi na shida a kan teburi.
Tun daga wannan lokacin sun koma mataki na 20, rashin nasarar da suka yi a ranar Litinin da ci 3-0 a hannun Leeds shi ne rashin nasara na 9 a wasanni 15 da ya jagorancesu.

Rooney ya wallafa a shafinsa na sada zumunta cewa kwallon kafa wata aba ce wadda ake bukatar sakamako mai kyau,amma na fahimci cewar ba su samu wannan sakamakon da suke bukata ba.

Labarai Masu Nasaba

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

Ina so in gode wa mamallakan kungiyar Tom Wagner da Tom Brady saboda damar gudanar da Birmingham City da kuma goyon bayan da suka ba ni a cikin gajeren lokaci na a kulob din in ji shi.

Duk da haka, lokaci shi ne abu mafi daraja da mai horarwa yake bukata kuma ban yi tunanin makonni 13 sun isa domin in kawo canje canjen da ake bukata ba.

Rooney ya bayyana cewar yana bukatar dan wani lokaci kafin ya shawo kan wannan koma baya da kungiyar ke fuskanta.

Na tsunduma cikin harkar kwallon kafa, a matsayina na dan wasa ko kuma mai horarwa tun ina dan shekara 16.
Amma yanzu, na yi shirin daukar lokaci tare da iyalina yayin da nake jiran samun dama ta gaba domin cigaba da aiki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Firimiyar NijeriyaRooneySin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kyfatin Na Ƙasar Ghana ANDRE AYEW Na Fatan Kafa Tarihi A Gasar AFCON Ta Bana

Next Post

EFCC Ba Samame Ta Kai Mana Ba – Dangote

Related

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal
Wasanni

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

27 minutes ago
Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona
Wasanni

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

2 days ago
Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG
Wasanni

Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

4 days ago
Manchester United Ta Kammala Ɗaukar Cunha Daga Wolves Akan Miliyan 62.5
Wasanni

Manchester United Ta Kammala Ɗaukar Cunha Daga Wolves Akan Miliyan 62.5

5 days ago
‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa
Wasanni

‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

6 days ago
Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano
Labarai

Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano

7 days ago
Next Post
Efcc

EFCC Ba Samame Ta Kai Mana Ba - Dangote

LABARAI MASU NASABA

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.