• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Man U Ta Maye Gurbin Eriksen Da Zai Yi Jinyar Watanni Uku

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
in Wasanni
0
Man U Ta Maye Gurbin Eriksen Da Zai Yi Jinyar Watanni Uku
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan wasan tsakiyar kungiyar kwallon kafa ta Manchester United Christian Eriksen zai shafe akalla wata biyu yana jinya, bayan samun rauni a wasan kofin kalubale da suka buga da Reading ranar Asabar.

Sai dai kociyan kungiyar, Erik Ten Hag ya yi amanna cewa Manchester United na da ”yan wasa da za su iya cike gibin da Eriksen zai bari wanda hakan ya sa yake ganin ba shi da damuwa.

  • Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Jihar Gombe Ya Koma APC Bayan Ganawarsa da Gwamna Inuwa

Ten Hag ya ce ranar karshe abu ne mai wahala a iya cike madadin dan wasa kuma a matsayinka na mai koyarwa ba za ka dauki mataki ba bagatatan saboda rauni, to amma kuma suna da ‘yan wasa a tsakiya kuma suna da kyau.

Dan wasan na Denmark ya buga wa Manchester United wasanni 31 a wannan kaka, bayan da ya rattaba hannu kan yarjejeniyar shekara uku kuma yana daya daga cikin ‘yan wasan da United take takama da su.

Kafin zuwan Eriksen Manchester United, ya yi kwallo a kungiyoyin Ajad da Tottenham da Inter Milan kafin ya tafi Brentford inda ya buga wasa a watanni shida kacal a kungiyar.
Watakila dan wasan tsakiyar ya iya kai wa har farkon watan Mayu kafin ya murmure, wato dab da a kare wannan kaka kenan kuma daman dan wasan kungiyar na tsakiya Donny Ban de Beek yana jiyya wanda ba zai dawo ba har sai bayan kammala wannan kaka.

Labarai Masu Nasaba

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

Sai dai kuma Manchester United din ta karbi aron dan wasa Marcel Sabitzer daga kungiyar kwallon kafa ta Bayern Munich wanda zai zauna har zuwa karshen wannan kakar.

Dan wasan tsakiyar na Austria mai shekaru 28 zai maye gurbin Christian Eriksen ne da ke fama da doguwar jinya da kuma Scott Mc Tominay da shima ya samu rauni a baya-bayan nan.

Sabitzer wanda Munich ta sayo daga RB Leipzig lokacin ya na matsayin kyaftin wasanni 54 ya dokawa kungiyar ta Bundesliga daga sayensa a 2021 zuwa yanzu kuma a jawabinsa bayan rattaba hannu kan yarejejeniyar zaman aron a tawagar Eric ten hag, Sabitzer ya ce amsa tayin zuwa Old Trafford matsayin aro ne saboda ya san cikakkiyar dama ce gareshi ya bayar da gudunmawarsa ga gungiyar.

A tsawon lokacin da ya shafe yana buga wasa a turai Sabitner ya buga wasanni sau 443 a filayen wasa ya yinda a bangare guda ya buga wa kasar sa wasanni 68 tare da cin kwallaye 12.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gobara Ta Sake Tashi A Kasuwar Balogun Da Ke Jihar Legas

Next Post

Gwamnonin APC Sun Gana Da Buhari Kan Bukatar Cire Wa’adin Karbar Tsofaffin Kudi

Related

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa
Manyan Labarai

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

6 hours ago
Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro
Wasanni

Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

12 hours ago
PSG Ta Yi Waje Rod Da Arsenal A Gasar Zakarun Turai 
Wasanni

PSG Ta Yi Waje Rod Da Arsenal A Gasar Zakarun Turai 

1 day ago
UEFA: Inter Milan Ta Yi Wa Barcelona Kancal
Wasanni

UEFA: An Kai Ruwa Rana Yayin Da Inter Ta Koro Barcelona Gida

2 days ago
Shekaru 15, Wasanni 578, Daga Karshe Harry Kane Ya Lashe Kofi
Wasanni

Shekaru 15, Wasanni 578, Daga Karshe Harry Kane Ya Lashe Kofi

4 days ago
Mun Fara Shirin Lashe Firimiya Ta Gaba –Slot
Wasanni

Mun Fara Shirin Lashe Firimiya Ta Gaba –Slot

5 days ago
Next Post
Gwamnonin APC Sun Gana Da Buhari Kan Bukatar Cire Wa’adin Karbar Tsofaffin Kudi

Gwamnonin APC Sun Gana Da Buhari Kan Bukatar Cire Wa'adin Karbar Tsofaffin Kudi

LABARAI MASU NASABA

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

May 8, 2025
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

May 8, 2025
Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

May 8, 2025
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

May 8, 2025
Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

May 8, 2025
Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

May 8, 2025
Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

May 8, 2025
Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

May 8, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

May 8, 2025
An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

May 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.