• English
  • Business News
Monday, July 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Man U Ta Maye Gurbin Eriksen Da Zai Yi Jinyar Watanni Uku

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
in Wasanni
0
Man U Ta Maye Gurbin Eriksen Da Zai Yi Jinyar Watanni Uku
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan wasan tsakiyar kungiyar kwallon kafa ta Manchester United Christian Eriksen zai shafe akalla wata biyu yana jinya, bayan samun rauni a wasan kofin kalubale da suka buga da Reading ranar Asabar.

Sai dai kociyan kungiyar, Erik Ten Hag ya yi amanna cewa Manchester United na da ”yan wasa da za su iya cike gibin da Eriksen zai bari wanda hakan ya sa yake ganin ba shi da damuwa.

  • Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Jihar Gombe Ya Koma APC Bayan Ganawarsa da Gwamna Inuwa

Ten Hag ya ce ranar karshe abu ne mai wahala a iya cike madadin dan wasa kuma a matsayinka na mai koyarwa ba za ka dauki mataki ba bagatatan saboda rauni, to amma kuma suna da ‘yan wasa a tsakiya kuma suna da kyau.

Dan wasan na Denmark ya buga wa Manchester United wasanni 31 a wannan kaka, bayan da ya rattaba hannu kan yarjejeniyar shekara uku kuma yana daya daga cikin ‘yan wasan da United take takama da su.

Kafin zuwan Eriksen Manchester United, ya yi kwallo a kungiyoyin Ajad da Tottenham da Inter Milan kafin ya tafi Brentford inda ya buga wasa a watanni shida kacal a kungiyar.
Watakila dan wasan tsakiyar ya iya kai wa har farkon watan Mayu kafin ya murmure, wato dab da a kare wannan kaka kenan kuma daman dan wasan kungiyar na tsakiya Donny Ban de Beek yana jiyya wanda ba zai dawo ba har sai bayan kammala wannan kaka.

Labarai Masu Nasaba

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

Chelsea Ta Kafa Babban Tarihi Bayan Lashe Kofin Duniya Na Ƙungiyoyi

Sai dai kuma Manchester United din ta karbi aron dan wasa Marcel Sabitzer daga kungiyar kwallon kafa ta Bayern Munich wanda zai zauna har zuwa karshen wannan kakar.

Dan wasan tsakiyar na Austria mai shekaru 28 zai maye gurbin Christian Eriksen ne da ke fama da doguwar jinya da kuma Scott Mc Tominay da shima ya samu rauni a baya-bayan nan.

Sabitzer wanda Munich ta sayo daga RB Leipzig lokacin ya na matsayin kyaftin wasanni 54 ya dokawa kungiyar ta Bundesliga daga sayensa a 2021 zuwa yanzu kuma a jawabinsa bayan rattaba hannu kan yarejejeniyar zaman aron a tawagar Eric ten hag, Sabitzer ya ce amsa tayin zuwa Old Trafford matsayin aro ne saboda ya san cikakkiyar dama ce gareshi ya bayar da gudunmawarsa ga gungiyar.

A tsawon lokacin da ya shafe yana buga wasa a turai Sabitner ya buga wasanni sau 443 a filayen wasa ya yinda a bangare guda ya buga wa kasar sa wasanni 68 tare da cin kwallaye 12.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gobara Ta Sake Tashi A Kasuwar Balogun Da Ke Jihar Legas

Next Post

Gwamnonin APC Sun Gana Da Buhari Kan Bukatar Cire Wa’adin Karbar Tsofaffin Kudi

Related

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin
Wasanni

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

10 minutes ago
Chelsea Ta Kafa Babban Tarihi Bayan Lashe Kofin Duniya Na Ƙungiyoyi
Wasanni

Chelsea Ta Kafa Babban Tarihi Bayan Lashe Kofin Duniya Na Ƙungiyoyi

10 hours ago
Abubuwa 5 da Ya Kamata Ku Sani Game da Wasan Ƙarshe Tsakanin Chelsea Da PSG
Wasanni

Abubuwa 5 da Ya Kamata Ku Sani Game da Wasan Ƙarshe Tsakanin Chelsea Da PSG

1 day ago
Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Peter Rufai, Fitaccen Golan Nijeriya
Wasanni

Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Peter Rufai, Fitaccen Golan Nijeriya

2 days ago
Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC
Wasanni

Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC

2 days ago
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana
Wasanni

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

4 days ago
Next Post
Gwamnonin APC Sun Gana Da Buhari Kan Bukatar Cire Wa’adin Karbar Tsofaffin Kudi

Gwamnonin APC Sun Gana Da Buhari Kan Bukatar Cire Wa'adin Karbar Tsofaffin Kudi

LABARAI MASU NASABA

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

July 14, 2025
Gwamnan Zamfara Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

Gwamnan Zamfara Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

July 14, 2025
Za A Iya Yarda Da Buhari Kan Kowace Irin Amana A Duniya — Abdulsalami

Za A Iya Yarda Da Buhari Kan Kowace Irin Amana A Duniya — Abdulsalami

July 14, 2025
Cinikayyar Shige Da Fice Ta Sin Ta Karu Da Kaso 2.9 Bisa Dari A Watanni Shida Na Farkon Bana

Cinikayyar Shige Da Fice Ta Sin Ta Karu Da Kaso 2.9 Bisa Dari A Watanni Shida Na Farkon Bana

July 14, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,111, Sun Yi Garkuwa Da 276 A Nijeriya Cikin Watan Yuni

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,111, Sun Yi Garkuwa Da 276 A Nijeriya Cikin Watan Yuni

July 14, 2025
Kasar Sin Ta Nuna Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Nijeriya Buhari

Kasar Sin Ta Nuna Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Nijeriya Buhari

July 14, 2025
Gwamnati Ta Kafa Kwamitin Tsara Yadda Za A Binne Buhari

Gwamnati Ta Kafa Kwamitin Tsara Yadda Za A Binne Buhari

July 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Talata A Matsayin Hutu Don Alhinin Marigayi Buhari

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Talata A Matsayin Hutu Don Alhinin Marigayi Buhari

July 14, 2025
Za A Yi Taron Shugabannin Matasa Na Farko Na Dandalin Zaman Lafiya Da Tsaro Na Sin Da Afirka A Nanjing

Za A Yi Taron Shugabannin Matasa Na Farko Na Dandalin Zaman Lafiya Da Tsaro Na Sin Da Afirka A Nanjing

July 14, 2025
Gwamna Abba Ya Yi Alhinin Rasuwar Muhammadu Buhari

Gwamna Abba Ya Yi Alhinin Rasuwar Muhammadu Buhari

July 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.