• English
  • Business News
Sunday, November 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manchester United Za Ta Yi Da-na-sanin Rabuwa Da Ni, Cewar Pogba

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
Pogba

Tsohon dan wasan kungiyar Manchester United, Paul Pogba ya ce yana son ya nuna wa Manchester United cewar ta yi kuskure da ba ta tsawaita kwantiraginsa ba a ci gaba da zaman kungiyar.

Wasu rahotanni na cewar Manchester United ta yi masa tayin fam 300,000 uku a kowanne mako domin ya ci gaba da buga mata wasa sai dai a wani shirin talbijin kan tarihin dan wasan da ake sayarwa a Amazon mai suna ‘The Pogumentary’, Pogba ya ce duk batun na ‘yaudara’ ne.

  • Abinda Yasa Ba Zan Zama Kocin Man U Ba – Zidane

Ana sa ran zai sake komawa Jubentus, bayan da ya bar United sakamakon karewar kwantiraginsa a kakar da aka kammala, sannan a shirin talbijin din na Pogba, wanda za a fara nunawa ranar Juma’a, dan wasan ya yi magana kan tsohon wakilinsa, Mino Raiola, wanda ya mutu bayan doguwar jinya a watan Afrilu.

Wani bidiyo da PA news ta gani daga tarihin Pogba ya ce yana son ya nuna wa Manchester United sun yi kuskure da suka ki bashi sabuwar yarjejeniya zai kuma nuna wa sauran kungiyoyi kuskuren da kungiyar ta yi na kin tsawaita zamansa da su.

Rahotanni dai sun bayyana cewa Manchester United ta yi wa Pogba dan Faransa tayin kwantiragi mai tsoka, amma ya ce a bidiyon ‘yaudara ce, sannan ya kara da cewa ta yaya za’a sanar da dan wasa kana bukatarsa, amma ba’a yi masa tayin yarjejeniyar tsawaita zamansa ba.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

Osimhen Ya Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai Bayan Zura Ƙwallo 3 A Ragar Ajax

Pogba, wanda ya fara buga Manchester United a makarantar horon ‘yan wasa matasa daga Le Habre yana da shekara 16 a 2009, an amince ya bar kungiyar a matakin wanda kwantaraginsa ya kare a 2012.

Sannan daga nan ya lashe gasar Serie A guda hudu a Jubentus daga nan ya sake komawa Manchester United kan kudi fam miliyan 89 a matakin wanda aka saya mafi tsada a duniya a watan Agustan 2016.

Shekara biyu tsakani ya taka rawar gani a gasar Kofin Duniya da ta kai Faransa ta lashe kofin a wasannin da Rasha ta karbi bakunci, sannan daga baya dangantaka ta yi tsami tsakanin Pogba da Jose Mourinho, kan rashin kwazonsa a lokacin wasanni da yawan jinya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko
Wasanni

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

November 8, 2025
Osimhen Ya Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai Bayan Zura Ƙwallo 3 A Ragar Ajax
Wasanni

Osimhen Ya Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai Bayan Zura Ƙwallo 3 A Ragar Ajax

November 6, 2025
Kano Pillars Ta Koma Matsayi Na 20 Bayan Shan Kashi A Hannun Enyimba
Wasanni

Kano Pillars Ta Koma Matsayi Na 20 Bayan Shan Kashi A Hannun Enyimba

November 2, 2025
Next Post
Pogba

‘Yansanda Sun Yi Wa Masu Garkuwa Kofar Raggo, Suka Kwace AK-47 Da Harsasai A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Triumph

Zargin Ɓatanci Ga Annabi: Alaƙar Triumph Da Gwamnatin Kano Da Majalisar Shura

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

November 8, 2025
Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

November 8, 2025
Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

November 8, 2025
Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

November 8, 2025
Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

November 8, 2025
Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

November 8, 2025
Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

November 8, 2025
CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.