• Leadership Hausa
Sunday, August 7, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Yi Wa Masu Garkuwa Kofar Raggo, Suka Kwace AK-47 Da Harsasai A Zamfara

by Sabo Ahmad
1 month ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
'yansanda
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

‘Yansanda a jihar Zamfara, sun tabbatar da cewa jami’an da aka tura yankin Bukkuyum da Gummi sun kwato bindiga kirar AK-47 da harsasai guda 18 daga wajen ‘yanbindigar a jihar.

Kwamishinn ‘yansandan jihar Mista Ayuba Elkanah, ya ce,rundunar za ta ci gaba da lalubo masu garkuwa a dukkan inda suka boye, domin fatattakarsu da kawo karshensu.

Kwamishinan ya ce,“Ranar 19 Yuli 2022, rundunar ‘yansandan da ke yankin Gummi da Bukkuyum sun samu wani kira, wanda ake sanar da su cewa,wasau masu garkuwa a kan babur sun dira a Saran Gamawa da Unguwar Mata da niyyar kashe mutane da kuma kama wasu domin yin garkuwa da su.

Saboda haka, rundunar ‘yansanda da hadin gwiwar ‘yansintiri na wannan yankin suka hadu, don yin fito-na-fito da ‘yanbindigar.

“Sakamakon haka an yi wa daya daga cikin masu garkuwar mummunan rauni, tare da kwace bindiga kirar AK-47 da kuma wasu kwanson alburusai,”in ji shi.
Elkanah ya yaba da yadda jami’an tsaron na hadin gwiwa suka gudanar da aiki kafada da kafada da kuma samun nasarar da suka yi.

Labarai Masu Nasaba

Kotu Ta Tsare Dan Kasuwa Kan Zargin Daure Matar Aure Na Tsawon Mako 2

Ma’aikata 2 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Sace Tiraktocin Taki 9 A Nasarawa

Kwamishinan ya kara da cewa, yanzu haka, ya umarci rundunar ‘yansandan da ke Anka da DPO din da ke yankin da su kara wa ‘yansandan da ke zagaye karfi, yadda za su iya fuskantar dukkan wasu masu aikata miyagun laifukan da ke wannan yanki.

Rundunar, ta tabbatar wa da al’ummar wannan yankin cewa, za ta ba su kariya ta musamman. A karshe, ya yi kira da babbar murya ga al’ummar wannan yanki da su ci gaba da ba jami’an tsaro hadin kai domin ganin an samu nasara a harkar tsaron.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Manchester United Za Ta Yi Da-na-sanin Rabuwa Da Ni, Cewar Pogba

Next Post

NNPP Ta Kaddamar Da Kwamitin Sulhu Da Zaman Lafiya A Neja

Related

Kotu Ta Raba Auren Wanda Ya Auri Jikarsa A Zamfara
Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Tsare Dan Kasuwa Kan Zargin Daure Matar Aure Na Tsawon Mako 2

1 day ago
Ma’aikata 2 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Sace Tiraktocin Taki 9 A Nasarawa
Kotu Da Ɗansanda

Ma’aikata 2 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Sace Tiraktocin Taki 9 A Nasarawa

1 day ago
Kotu Ta Raba Auren Wanda Ya Auri Jikarsa A Zamfara
Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Raba Auren Wanda Ya Auri Jikarsa A Zamfara

2 days ago
An Kama Wani Mutum Yana Jima’i Da Akuya A Ogun
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Wani Mutum Yana Jima’i Da Akuya A Ogun

2 days ago
Dubun Wasu Mazambata Da Kakin Soja Ta cika A Legas
Kotu Da Ɗansanda

Dubun Wasu Mazambata Da Kakin Soja Ta cika A Legas

1 week ago
Matar Sufeto Ta Gurfanar Da Kurtun Dan Sanda A Kotu Kan Kashe Mijinta
Kotu Da Ɗansanda

Ta Soka Wa Mijinta Wuka Ya Mutu Saboda Ya Sha Giya

1 week ago
Next Post
NNPP

NNPP Ta Kaddamar Da Kwamitin Sulhu Da Zaman Lafiya A Neja

LABARAI MASU NASABA

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

August 7, 2022
Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

August 7, 2022
MDD Da Gwamnatocin Kasashe Daban-Daban Sun Sake Jaddada Tsayawa Ga Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak A Duniya

MDD Da Gwamnatocin Kasashe Daban-Daban Sun Sake Jaddada Tsayawa Ga Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak A Duniya

August 7, 2022
Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

August 7, 2022
Wakilin Sin Ya Ki Amincewa Da Zargin Da Amurka Ta Yi Kan Manufofin Makamashin Nukiliyar Kasar Sin

Wakilin Sin Ya Ki Amincewa Da Zargin Da Amurka Ta Yi Kan Manufofin Makamashin Nukiliyar Kasar Sin

August 7, 2022
NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

August 7, 2022
Sharhi: Yadda Kasar Amurka Ta Nuna Fuska Biyu A Kan Batun Taiwan

Sharhi: Yadda Kasar Amurka Ta Nuna Fuska Biyu A Kan Batun Taiwan

August 7, 2022
Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

August 7, 2022
Cinikayyar Waje Ta Hajojin Sin Ta Bunkasa Da Kaso 10.4 Bisa Dari Cikin Watanni 7 Na Bana

Cinikayyar Waje Ta Hajojin Sin Ta Bunkasa Da Kaso 10.4 Bisa Dari Cikin Watanni 7 Na Bana

August 7, 2022
An Nemi Jam’iyyar APC Ta kara kaimi Wajen Biyan Bukatun ‘Yan Nijeriya

An Nemi Jam’iyyar APC Ta kara kaimi Wajen Biyan Bukatun ‘Yan Nijeriya

August 7, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.