• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manoma A Jihar Benuwe Sun Koka Kan Jinkirin  Saukar Ruwan Sama

by Abubakar Abba
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Manoma A Jihar Benuwe Sun Koka Kan Jinkirin  Saukar Ruwan Sama
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Har yanzu wasu manoman da ke a jihar Beninew ba su fara yin shuka ba, musaman saboda jinkirin da aka samu na saukar Ruwan sama a wasu sassan  jihar.

Manoman wadada suka sa ran fara samun Ruwan saman tun a cikin watan Afililun da ya wuce, don su fara yin shukar sun koka kan jinkirin na saura Ruwana saman.

  • An Bude Taron Dandalin Hamadar Taklimakan A Birnin Korla Na kasar Sin
  • Manchester City Ta Lashe Gasar Zakarun Turai

Rahotanni sun bayyana cewa, akasarin manoman sun yi sharer gonakan su, amma Ruwan saman bai fara sauka ba.

Daya daga cikin manoman mai suna John Zuzu da ke a yankin Tse-Nyon, a a cikin garin  Makurdi John Zuzu, ya koka kan jinkirin da aka samu na saukar Ruwan saman kan lokaci.

A cewrsa, tun daga ranar 14 ga watan Mayun, 2023, bai iya fara yin shuka Masara a gonarsa ba, saboda fari.

Labarai Masu Nasaba

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

Zuzu ya bayyana cewa, tun da aka samu saukar Ruwan sama sau uku a damainar bana a yakin na Tse-Nyon, har zuwa yanzu ba a kara samun saukar wani Ruwan sama ba.

Shi ma wani manomin a karamar hukumar Otukpo a jihar ta Binewe mai suna Paul Echioda, ya sanar da cewa, shi manomin Doya ne, amma ya na jin tsoron fara yin shuka, saboda jinkirin na saukar Ruwan sama, inda ya sanar da cewa, ya na jin tsoro idan ya yi shukar a yuanzu, saboda jinkirin saukar Ruwan saman, zai iya yin asara.

A cewar Echioda, jinkirin na saukar Ruwan saman ya kuma dakatar da shi daga yunkurinsa na saon shuka sauran amfanin gona, kamar su Masara da sauransu.

“Jinkirin na saukar Ruwan saman ya kuma dakatar da shi daga yunkurinsa na saon shuka sauran amfanin gona, kamar su Masara da sauransu.”

 Bugu da kari, wasu manoman a garin Gboko da ke a cikin jihar ta Biniwe, suma sun koka kan samun jinkirin na sauikar Ruwan sama.

Sai dai, wasu daga cikin namoman a garin na Gboko sun bayyana cewa, sun kasada sun yi shuka a gonakan su, amma suna jin tsoron fuskantar asara.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BenuweManomaNomaRuwan Sama
ShareTweetSendShare
Previous Post

Abin Da Ya Sa Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Ke Yin Asara, Cewar Shugaban PAN

Next Post

Gwamnatin Kano Ta Ci Gaba Da Rushe Gine-Gine Ba Saurarawa

Related

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

1 week ago
Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON
Noma Da Kiwo

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

1 week ago
Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

3 weeks ago
Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025
Noma Da Kiwo

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

3 weeks ago
Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba
Noma Da Kiwo

Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba

4 weeks ago
Manoman Doya 100 A Jihar Nasarawa Suka Amfana Da Horon Cibiyar NEPC
Noma Da Kiwo

Hukumar NABDA Ta Bukaci Musulmi Su Cire Fargabar Amfani Da Fasahar Alkinta Halittu

4 weeks ago
Next Post
Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

Gwamnatin Kano Ta Ci Gaba Da Rushe Gine-Gine Ba Saurarawa

LABARAI MASU NASABA

Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.