• English
  • Business News
Sunday, May 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manufar Amurka Ta “Monroe Doctrine” Ba Za Ta Samu Karbuwa Ba

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Manufar Amurka Ta “Monroe Doctrine” Ba Za Ta Samu Karbuwa Ba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

“Wannan taron kolin kasashen nahiyar Amurka, mai yiwuwa wata alama ce dake nuna raunin tasirin shugabancin Amurka a yankin Latin Amurka.” Wata kafar yada labaran kasar Mexico ce ta yi wannan sharhin.

Taron kolin kasashen nahiyar Amurka karo na tara wanda aka tsara gudanawar a birnin Los Angeles a yau Litinin 6 ga watan Yuni, sai dai kuma yadda shugabannin kasashen yankunan Amurka da dama suka yi suka tare da yin kiraye kirayen kauracewa halartar taron, da kuma matakin karshe da Amurka ta dauka na kin gayyatar kasashe kamar su Cuba, Venezuela da Nicaragua zuwa taron, duka wasu alamu ne dake nuna cewa taron kolin shiyyar wanda Amurka ke jagoranta zai iya kasancewa a matsayin wata tattaunawa ce marar fa’ida.

Tun da jimawa, shugabannin Mexico, da Bolivia, da sauran kasashe, sun taba bayyana cewa, muddin Amurka ta gaza gayyatar dukkan shugabannin kasashen nahiyar Amurkan, to su ma ba za su amsa gayyatar halartar taron kolin ba.

Kasashen yankin Latin Amurka sun gabatar da tambaya dake cewa, shin ko Amurka tana son shirya “taron kolin kasashen nahiyar Amurka ne” ko kuma “taron kolin kasar Amurka”?

A watan Nuwamban 2013, a yayin da sakataren harkokin wajen Amurka na wancan lokacin John Kerry, ya gabatar da jawabi a taron kungiyar hada kan kasashen nahiyar Amurka, yayi ikirarin cewa, “zamanin manufar Amurka ta Monroe Doctrine ya zo karshe” , kuma ya kamata kasar Amurka ta yi la’akari da kasashen yankin Latin Amurka “a matsayin abokan hulda na daidai wa daida”. Sai dai, da alama hakan bai sauya komai ba.

Labarai Masu Nasaba

Tawagar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Farko Ta Sin Ta Dawo Daga Abyei Cikin Nasara

An Fara Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Matakin Koli Tsakanin Sin Da Amurka A Geneva

A wannan lokaci, kasar Amurka tana amfani da wannan damar karbar bakuncin taron kolin kasashen nahiyar Amurkan domin kawar da “bijirewar” da take fuskanta daga wasu bangarorin kasashen Latin Amurka, wanda wannan shi ne misali na baya bayan nan dake nuna har yanzu Amurkar tana rike da manufar “Monroe Doctrine” a matsayin tunaninta.(Ahmad Fagam)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Take Kulawa Da Bukatun Kasashe Masu Tasowa Ya Sa Kasar Sin Ta Zama Aminiyarsu

Next Post

Bangaren Ilimi A Nijeriya Ya Tabarbare —Uwargidan El-Rufa’i

Related

Tawagar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Farko Ta Sin Ta Dawo Daga Abyei Cikin Nasara
Daga Birnin Sin

Tawagar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Farko Ta Sin Ta Dawo Daga Abyei Cikin Nasara

18 hours ago
An Fara Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Matakin Koli Tsakanin Sin Da Amurka A Geneva
Daga Birnin Sin

An Fara Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Matakin Koli Tsakanin Sin Da Amurka A Geneva

19 hours ago
Sharhi: Sin Da Rasha Suna Sauke Nauyin Dake Wuyansu
Daga Birnin Sin

Sharhi: Sin Da Rasha Suna Sauke Nauyin Dake Wuyansu

21 hours ago
Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali
Daga Birnin Sin

Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

23 hours ago
Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasashe Daban-Daban A Moscow
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasashe Daban-Daban A Moscow

23 hours ago
Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo
Daga Birnin Sin

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

2 days ago
Next Post
Bangaren Ilimi A Nijeriya Ya Tabarbare —Uwargidan El-Rufa’i

Bangaren Ilimi A Nijeriya Ya Tabarbare —Uwargidan El-Rufa'i

LABARAI MASU NASABA

2027: Har Yanzu Ba Mu Saka Ranar Fara Sabunta Katin Zabe Ba — INEC

2027: Har Yanzu Ba Mu Saka Ranar Fara Sabunta Katin Zabe Ba — INEC

May 11, 2025
Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan El Classico Na Yau

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan El Classico Na Yau

May 11, 2025
Har Yanzu Da Bazar Mahaifina Nake Rawa -Hanafi Ibro

Har Yanzu Da Bazar Mahaifina Nake Rawa -Hanafi Ibro

May 11, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

May 11, 2025
Tsohon Dan Takarar Gwamna A NNPP A Jihar Ondo Ya Yi Murabus Daga Jam’iyyar

Tsohon Dan Takarar Gwamna A NNPP A Jihar Ondo Ya Yi Murabus Daga Jam’iyyar

May 11, 2025
Rashin Hadin Kai Ke Dakile Ci Gaban Masana’antar Kannywood -Ayatullahi Tage

Rashin Hadin Kai Ke Dakile Ci Gaban Masana’antar Kannywood -Ayatullahi Tage

May 11, 2025
Barin Liverpool Ita Ce Shawara Mafi Wahala Da Na Taɓa Yankewa A Rayuwata -Alexander 

Barin Liverpool Ita Ce Shawara Mafi Wahala Da Na Taɓa Yankewa A Rayuwata -Alexander 

May 11, 2025
Shugaban NPA Ya Sha Yabo Kan Yadda Ya Bunƙasa Tashar Jiragen Ruwa Ta Onne

Shugaban NPA Ya Sha Yabo Kan Yadda Ya Bunƙasa Tashar Jiragen Ruwa Ta Onne

May 11, 2025
Tarihin Sarkin Katsina Muhammadu Dikko (5)

Tarihin Sarkin Katsina Muhammadu Dikko (5)

May 11, 2025
Kaduna Ta Gano Ma’adanai 73, Yayin Da Take Neman Masu Zuba Jari

Kaduna Ta Gano Ma’adanai 73, Yayin Da Take Neman Masu Zuba Jari

May 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.