• English
  • Business News
Friday, July 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manufar “Kasar Sin Daya Tak” Batu Ne Da Kasa Da Kasa Suka Amince Da Shi

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Manufar “Kasar Sin Daya Tak” Batu Ne Da Kasa Da Kasa Suka Amince Da Shi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Sin Ya Jagoranci Taron Tattaunawa Tsakanin Shugabannin Sin Da EU Karo Na 25 Tare Da Shugaban Majalisar EU Da Shugabar Hukumar EU

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI 

Bayan a jiya Litinin mahukuntan yankin Taiwan na kasar Sin sun yi wani biki na wai “rantsar da shugaban yankin”, kasa da kasa sun fito karara ta mabambantan hanyoyi, wajen bayyana goyon bayansu ga manufar Sin daya Tak a duniya, wanda ke tabbatar da cewa, ba sa goyon bayan ‘yancin kan yankin.

Kasancewar Gwamnatin Jamhuriyar Jama’ar Kasar Sin a matsayin halastacciyar gwamnati dake wakiltar daukacin kasar Sin, ba sabon abu ba ne, kuma kuduri ne na MDD wanda kasa da kasa suka amince da shi. Sai dai, duk da yadda kasashen duniya ke kara goyon bayan kudurin da kuma yanke huldar jakandanci da yankin Taiwan domin kulla hulda da kasar Sin, akwai wasu ‘yan tsiraru dake yin wasu furuci ko aiwatar da wasu abubuwa dake keta wannan manufa, kuma hakan daidai ya keta dokokin kasa da kasa.

  • Sassa Daban Daban Na Mutunta “Ka’idar Sin Daya Tak a Duniya” Da Adawa Da Ballewar Yankin Taiwan
  • Sin Ta Bayyana Takaici Game Da Yadda Kwamitin Tsaron MDD Ya Gaza Zartas Da Kudurin Tsaron Sararin Samaniya 

Gwamnatin Jamhuriyar Jama’ar Kasar Sin ta riga ta bayyana cewa, yankin Taiwan, wani bangarenta ne da ba za ta taba lamuntar ballewarsa ba. Kalubalantar wannan matsaya ta kowacce fuska, tamkar neman tada rikici ne a kasar Sin. haka kuma, keta ikon kasar ne na mallakar yankunanta.

Yadda kasashe a baya-bayan nan suke kara jaddada goyon bayansu ga manufar kasar Sin daya tak, wata zaburarwa ce ga ‘yan awaren yankin Taiwan, da ma ‘yan tsirarun kasashen dake goya musu baya cewa, su rungumi zaman lafiya, su martaba kudurin MDD da dokokin kasa da kasa, domin yunkurinsu ba zai yi tasiri ba. Haka kuma, aniyarsu ta neman tada hankalin kasar Sin ba za ta tabbata ba, domin burinta na ganin dinkewar daukacin yankunan kasar, na bisa turba, kuma abu ne da kowacce kasar da ta san ciwonta za ta yi. Lokaci ya yi da ya kamata masu ingiza ‘yan awaren Taiwan su san cewa, kasar Sin ba za ta nade hannu ta na kallo a tayar da hargitsi a kasar ba, domin ta sha nanata cewa ba za ta yi kasa a gwiwa wajen kare halaltattun hakkoki da marudu da kuma yankunanta ba, kuma wannan matsaya, ita ce daukacin al’ummar duniya ke goyawa baya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: IranPutinRashaUkraine
ShareTweetSendShare
Previous Post

Liƙi Da Takardun Naira Ya Jefa Wata Mata Komar EFCC A Gombe

Next Post

Kotu Ta Bayar Da Belin DCP Abba Kyari Bayan Shafe Shekaru 2 A Tsare

Related

Firaministan Sin Ya Jagoranci Taron Tattaunawa Tsakanin Shugabannin Sin Da EU Karo Na 25 Tare Da Shugaban Majalisar EU Da Shugabar Hukumar EU
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Jagoranci Taron Tattaunawa Tsakanin Shugabannin Sin Da EU Karo Na 25 Tare Da Shugaban Majalisar EU Da Shugabar Hukumar EU

16 hours ago
Firaministan Sin Zai Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI 
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI 

17 hours ago
Alakar Sin Da EU Na Bukatar Hadin Gwiwa Ba Raba-gari Ba
Daga Birnin Sin

Alakar Sin Da EU Na Bukatar Hadin Gwiwa Ba Raba-gari Ba

18 hours ago
Binciken CGTN: Masu Bayyana Raayoyi Na Turai Sun Gamsu Da Moriyar Cinikayya Tsakanin Sin Da Turai Sama Da Ta Turai Da Amurka
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Masu Bayyana Raayoyi Na Turai Sun Gamsu Da Moriyar Cinikayya Tsakanin Sin Da Turai Sama Da Ta Turai Da Amurka

19 hours ago
Shugaban Sin Ya Aike Da Sakon Ta’aziyya Ga Takwaransa Na Rasha Sakamakon Hadarin Jirgin Saman Fasinja Da Ya Auku A Kasar
Daga Birnin Sin

Shugaban Sin Ya Aike Da Sakon Ta’aziyya Ga Takwaransa Na Rasha Sakamakon Hadarin Jirgin Saman Fasinja Da Ya Auku A Kasar

20 hours ago
Xi Ya Bukaci Sin Da EU Su Samar Da Kwanciyar Hankali Da Tabbaci Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci Sin Da EU Su Samar Da Kwanciyar Hankali Da Tabbaci Ga Duniya

21 hours ago
Next Post
Kotu Ta Bayar Da Belin DCP Abba Kyari Bayan Shafe Shekaru 2 A Tsare

Kotu Ta Bayar Da Belin DCP Abba Kyari Bayan Shafe Shekaru 2 A Tsare

LABARAI MASU NASABA

Ganawar Tinubu Da Kwankwaso Alkairi Ce – Mataimakin Shugaban FUDMA

Tinubu Na Yi Wa Arewa Manyan Ayyuka – Martanin Fadar Shugaban Ƙasa Ga Kwankwaso 

July 25, 2025
Amcon

Majalisa Ta Ba Wa Shugaban NNPCL Awa 24 Ya Bayyana Gabanta Ko Ta Sa A Kamo Shi

July 25, 2025
Jiragen NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Lalata Baburansu 40 Da Bindigu 6 A Borno

Wasu Mahara Sun Sake Kashe Mutum 14 A Wani Kauyen Jihar Filato

July 25, 2025

Bukatar Hukunta Masu Jagorantar Kashe-kashe A Nijeriya

July 25, 2025
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tura Dakarunta Yaƙi Da ‘Yan Bindiga A Yankin Olle-Bunu Na Jihar Kogi

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tura Dakarunta Yaƙi Da ‘Yan Bindiga A Yankin Olle-Bunu Na Jihar Kogi

July 25, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

Hukumar ‘Yansanda Ta Yi Wa Wasu Manyan Jami’anta Karin Girma

July 25, 2025
Kwankwaso Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Ware Arewacin Nijeriya A Rabon Arzikin Ƙasa

Kwankwaso Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Ware Arewacin Nijeriya A Rabon Arzikin Ƙasa

July 25, 2025
Wutar lantarki

Arewa Maso Gabas Ce Za Ta Biya Kudin Wuta Mafi Tsada A Sabon Tsarin Lantarki

July 25, 2025
Gwamna Lawal Ya Yi Ta’aziyyar Sarkin Katsinan Gusau

Gwamna Lawal Ya Yi Ta’aziyyar Sarkin Katsinan Gusau

July 25, 2025
Manzon Allah

Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447: Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (4)

July 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.