• English
  • Business News
Thursday, June 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manufar “Kasar Sin Daya Tak” Batu Ne Da Kasa Da Kasa Suka Amince Da Shi

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Manufar “Kasar Sin Daya Tak” Batu Ne Da Kasa Da Kasa Suka Amince Da Shi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai

Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus

Bayan a jiya Litinin mahukuntan yankin Taiwan na kasar Sin sun yi wani biki na wai “rantsar da shugaban yankin”, kasa da kasa sun fito karara ta mabambantan hanyoyi, wajen bayyana goyon bayansu ga manufar Sin daya Tak a duniya, wanda ke tabbatar da cewa, ba sa goyon bayan ‘yancin kan yankin.

Kasancewar Gwamnatin Jamhuriyar Jama’ar Kasar Sin a matsayin halastacciyar gwamnati dake wakiltar daukacin kasar Sin, ba sabon abu ba ne, kuma kuduri ne na MDD wanda kasa da kasa suka amince da shi. Sai dai, duk da yadda kasashen duniya ke kara goyon bayan kudurin da kuma yanke huldar jakandanci da yankin Taiwan domin kulla hulda da kasar Sin, akwai wasu ‘yan tsiraru dake yin wasu furuci ko aiwatar da wasu abubuwa dake keta wannan manufa, kuma hakan daidai ya keta dokokin kasa da kasa.

  • Sassa Daban Daban Na Mutunta “Ka’idar Sin Daya Tak a Duniya” Da Adawa Da Ballewar Yankin Taiwan
  • Sin Ta Bayyana Takaici Game Da Yadda Kwamitin Tsaron MDD Ya Gaza Zartas Da Kudurin Tsaron Sararin Samaniya 

Gwamnatin Jamhuriyar Jama’ar Kasar Sin ta riga ta bayyana cewa, yankin Taiwan, wani bangarenta ne da ba za ta taba lamuntar ballewarsa ba. Kalubalantar wannan matsaya ta kowacce fuska, tamkar neman tada rikici ne a kasar Sin. haka kuma, keta ikon kasar ne na mallakar yankunanta.

Yadda kasashe a baya-bayan nan suke kara jaddada goyon bayansu ga manufar kasar Sin daya tak, wata zaburarwa ce ga ‘yan awaren yankin Taiwan, da ma ‘yan tsirarun kasashen dake goya musu baya cewa, su rungumi zaman lafiya, su martaba kudurin MDD da dokokin kasa da kasa, domin yunkurinsu ba zai yi tasiri ba. Haka kuma, aniyarsu ta neman tada hankalin kasar Sin ba za ta tabbata ba, domin burinta na ganin dinkewar daukacin yankunan kasar, na bisa turba, kuma abu ne da kowacce kasar da ta san ciwonta za ta yi. Lokaci ya yi da ya kamata masu ingiza ‘yan awaren Taiwan su san cewa, kasar Sin ba za ta nade hannu ta na kallo a tayar da hargitsi a kasar ba, domin ta sha nanata cewa ba za ta yi kasa a gwiwa wajen kare halaltattun hakkoki da marudu da kuma yankunanta ba, kuma wannan matsaya, ita ce daukacin al’ummar duniya ke goyawa baya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: IranPutinRashaUkraine
ShareTweetSendShare
Previous Post

Liƙi Da Takardun Naira Ya Jefa Wata Mata Komar EFCC A Gombe

Next Post

Kotu Ta Bayar Da Belin DCP Abba Kyari Bayan Shafe Shekaru 2 A Tsare

Related

Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai
Daga Birnin Sin

Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai

18 hours ago
Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus

19 hours ago
Sin: Batun Taiwan Sha’ani Ne Na Cikin Gidan Kasar Sin Kuma Bai Yi Kama Da Rikicin Ukraine Ba
Daga Birnin Sin

Sin: Batun Taiwan Sha’ani Ne Na Cikin Gidan Kasar Sin Kuma Bai Yi Kama Da Rikicin Ukraine Ba

20 hours ago
Darajar Hajojin Da Aka Fitar Waje Daga Birnin Shanghai Ta Kai Yuan Biliyan 629 Cikin Watanni Hudu Na Farkon Shekarar Bana
Daga Birnin Sin

Darajar Hajojin Da Aka Fitar Waje Daga Birnin Shanghai Ta Kai Yuan Biliyan 629 Cikin Watanni Hudu Na Farkon Shekarar Bana

22 hours ago
Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 
Daga Birnin Sin

Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 

23 hours ago
Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin

1 day ago
Next Post
Kotu Ta Bayar Da Belin DCP Abba Kyari Bayan Shafe Shekaru 2 A Tsare

Kotu Ta Bayar Da Belin DCP Abba Kyari Bayan Shafe Shekaru 2 A Tsare

LABARAI MASU NASABA

Hukumar kashe gobara

An Samu Asarar Dukiya ta Miliyan ₦273, Tare Da Mutuwar Mutum 5 A Kano – Hukuma

June 5, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Yekuwar Rigakafin Cutar Ƙyandar Jamus

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Yekuwar Rigakafin Cutar Ƙyandar Jamus

June 5, 2025
Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe Wasu Da Yawa A Borno

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe Wasu Da Yawa A Borno

June 5, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 2 Sun Sace 2 A Wurin Haƙar Ma’adanai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 2 Sun Sace 2 A Wurin Haƙar Ma’adanai

June 5, 2025
Trump Ya Umarci A Bincika Lafiyar Ƙwaƙwalwar Tsohon Shugaban Ƙasa Biden Yayin Mulkinsa

Trump Ya Umarci A Bincika Lafiyar Ƙwaƙwalwar Tsohon Shugaban Ƙasa Biden Yayin Mulkinsa

June 5, 2025
Kashinku Ya Bushe: Sojoji Sun Lashi Takobin Kawo Ƙarshen ‘Yan Ta’adda A Zamfara Da Katsina 

Kashinku Ya Bushe: Sojoji Sun Lashi Takobin Kawo Ƙarshen ‘Yan Ta’adda A Zamfara Da Katsina 

June 5, 2025
An Kashe Wani, Wasu Sun Jikkata A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Neja

An Kashe Wani, Wasu Sun Jikkata A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Neja

June 5, 2025
Hajjin Bana: Falalar Tsayuwar Arfa

Hajjin Bana: Falalar Tsayuwar Arfa

June 5, 2025
Hajjin 2025: Alhajin Kano Ya Rasu A Makka Kwana Ɗaya Kafin Arfa

Hajjin 2025: Alhajin Kano Ya Rasu A Makka Kwana Ɗaya Kafin Arfa

June 5, 2025
Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Muhammadu Iliyasu Bashir A Matsayin Sarkin Gwandu

Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Muhammadu Iliyasu Bashir A Matsayin Sarkin Gwandu

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.