• English
  • Business News
Tuesday, May 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manufar “Kasar Sin Daya Tak” Batu Ne Da Kasa Da Kasa Suka Amince Da Shi

by CGTN Hausa
12 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Manufar “Kasar Sin Daya Tak” Batu Ne Da Kasa Da Kasa Suka Amince Da Shi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Brazil

An Nuna Fasahar Waken Pingtan Na Kasar Sin A Najeriya

Bayan a jiya Litinin mahukuntan yankin Taiwan na kasar Sin sun yi wani biki na wai “rantsar da shugaban yankin”, kasa da kasa sun fito karara ta mabambantan hanyoyi, wajen bayyana goyon bayansu ga manufar Sin daya Tak a duniya, wanda ke tabbatar da cewa, ba sa goyon bayan ‘yancin kan yankin.

Kasancewar Gwamnatin Jamhuriyar Jama’ar Kasar Sin a matsayin halastacciyar gwamnati dake wakiltar daukacin kasar Sin, ba sabon abu ba ne, kuma kuduri ne na MDD wanda kasa da kasa suka amince da shi. Sai dai, duk da yadda kasashen duniya ke kara goyon bayan kudurin da kuma yanke huldar jakandanci da yankin Taiwan domin kulla hulda da kasar Sin, akwai wasu ‘yan tsiraru dake yin wasu furuci ko aiwatar da wasu abubuwa dake keta wannan manufa, kuma hakan daidai ya keta dokokin kasa da kasa.

  • Sassa Daban Daban Na Mutunta “Ka’idar Sin Daya Tak a Duniya” Da Adawa Da Ballewar Yankin Taiwan
  • Sin Ta Bayyana Takaici Game Da Yadda Kwamitin Tsaron MDD Ya Gaza Zartas Da Kudurin Tsaron Sararin Samaniya 

Gwamnatin Jamhuriyar Jama’ar Kasar Sin ta riga ta bayyana cewa, yankin Taiwan, wani bangarenta ne da ba za ta taba lamuntar ballewarsa ba. Kalubalantar wannan matsaya ta kowacce fuska, tamkar neman tada rikici ne a kasar Sin. haka kuma, keta ikon kasar ne na mallakar yankunanta.

Yadda kasashe a baya-bayan nan suke kara jaddada goyon bayansu ga manufar kasar Sin daya tak, wata zaburarwa ce ga ‘yan awaren yankin Taiwan, da ma ‘yan tsirarun kasashen dake goya musu baya cewa, su rungumi zaman lafiya, su martaba kudurin MDD da dokokin kasa da kasa, domin yunkurinsu ba zai yi tasiri ba. Haka kuma, aniyarsu ta neman tada hankalin kasar Sin ba za ta tabbata ba, domin burinta na ganin dinkewar daukacin yankunan kasar, na bisa turba, kuma abu ne da kowacce kasar da ta san ciwonta za ta yi. Lokaci ya yi da ya kamata masu ingiza ‘yan awaren Taiwan su san cewa, kasar Sin ba za ta nade hannu ta na kallo a tayar da hargitsi a kasar ba, domin ta sha nanata cewa ba za ta yi kasa a gwiwa wajen kare halaltattun hakkoki da marudu da kuma yankunanta ba, kuma wannan matsaya, ita ce daukacin al’ummar duniya ke goyawa baya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: IranPutinRashaUkraine
ShareTweetSendShare
Previous Post

Liƙi Da Takardun Naira Ya Jefa Wata Mata Komar EFCC A Gombe

Next Post

Kotu Ta Bayar Da Belin DCP Abba Kyari Bayan Shafe Shekaru 2 A Tsare

Related

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Brazil
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Brazil

34 minutes ago
An Nuna Fasahar Waken Pingtan Na Kasar Sin A Najeriya
Daga Birnin Sin

An Nuna Fasahar Waken Pingtan Na Kasar Sin A Najeriya

2 hours ago
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Taro Na 4 Na Ministocin Dandalin CCF 
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Taro Na 4 Na Ministocin Dandalin CCF 

3 hours ago
Kasar Sin Ta Fitar Da Tambarin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Murkushe Harin Japan
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Fitar Da Tambarin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Murkushe Harin Japan

4 hours ago
Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Da Ake Iya Sarrafawa Daga Nesa
Daga Birnin Sin

Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Da Ake Iya Sarrafawa Daga Nesa

20 hours ago
He Lifeng Ya Gana Da Babbar Jami’ar WTO Ngozi Okonjo-Iweala
Daga Birnin Sin

He Lifeng Ya Gana Da Babbar Jami’ar WTO Ngozi Okonjo-Iweala

22 hours ago
Next Post
Kotu Ta Bayar Da Belin DCP Abba Kyari Bayan Shafe Shekaru 2 A Tsare

Kotu Ta Bayar Da Belin DCP Abba Kyari Bayan Shafe Shekaru 2 A Tsare

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Brazil

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Brazil

May 13, 2025
Majalisa Ta Yi Watsi Da Ƙudirin Dokar Karɓa-karɓa A Kujerar Shugaban Ƙasa A Tsakanin Shiyyoyin Nijeriya

Majalisa Ta Yi Watsi Da Ƙudirin Dokar Karɓa-karɓa A Kujerar Shugaban Ƙasa A Tsakanin Shiyyoyin Nijeriya

May 13, 2025
An Nuna Fasahar Waken Pingtan Na Kasar Sin A Najeriya

An Nuna Fasahar Waken Pingtan Na Kasar Sin A Najeriya

May 13, 2025
Gwamnan Zamfara Ya Raba Katin ATM Ga Mutane 400,000 Da Suka Ci Gajiyar Shirin ‘Cash Transfer’ A Jihar

Gwamnan Zamfara Ya Raba Katin ATM Ga Mutane 400,000 Da Suka Ci Gajiyar Shirin ‘Cash Transfer’ A Jihar

May 13, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Taro Na 4 Na Ministocin Dandalin CCF 

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Taro Na 4 Na Ministocin Dandalin CCF 

May 13, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Tambarin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Murkushe Harin Japan

Kasar Sin Ta Fitar Da Tambarin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Murkushe Harin Japan

May 13, 2025
Wata Mata Ta Kashe Dan Hayar Da Ke Gidanta A Ondo

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban APC A Ondo, Sun Nemi N100m

May 13, 2025
Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya Gargaɗi Magoya Bayansa

Rikicin Ribas: Fubara Ya Ce Ya San Yadda Zai Magance Matsalar, Ya Gargaɗi Magoya Bayansa

May 13, 2025
Jami’ar Maryam Abacha Ta Rufe Ɗakunan Kwanan Ɗalibai Saboda Aikata Rashin Ɗa’a A Kano

Jami’ar Maryam Abacha Ta Rufe Ɗakunan Kwanan Ɗalibai Saboda Aikata Rashin Ɗa’a A Kano

May 13, 2025
China Da Amurka Sun Yarda Da Rage Harajin Kayayyakinsu Domin Sasanta Rikicin Kasuwanci

China Da Amurka Sun Yarda Da Rage Harajin Kayayyakinsu Domin Sasanta Rikicin Kasuwanci

May 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.