• English
  • Business News
Saturday, May 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manufar “Sabon Karfin Samar Da Hajoji Da Hidimomi Masu Karko” Za Ta Samar Da Ci Gaban Da Duniya Ke Muradi

by CGTN Hausa and Sulaiman
8 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Manufar “Sabon Karfin Samar Da Hajoji Da Hidimomi Masu Karko” Za Ta Samar Da Ci Gaban Da Duniya Ke Muradi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata kididdiga da aka fitar yau Talata, ta nuna cewa, adadin kamfanonin dake bangaren sarrafawa da kere-keren kayayyaki a kasar Sin ya kai miliyan 6.03, karuwar kaso 5.53 daga karshen shekarar da ta gabata. 

 

A farkon bara ce kasar Sin ta kaddamar da manufar “sabon karfin samar da hajoji da hidimomi masu karko” da nufin zama mai dogaro da kanta a bangaren kirkire-kirkiren kimiyya da fasaha da samar da hajoji masu inganci tare da daukaka ayyukan masana’antu.

  • Kasar Sin Tana Raba “Sirrin” Ci Gabanta Ga Afirka
  • Ambaliya: Gidauniyar Tunawa Da Sardauna Ta Bai Wa Maiduguri Tallafin Miliyan 20

Kasar Sin ba ta fada, ta gaza cikawa. A kullum na kan yi mamakin yadda idan Sin ta furta abu, to sai ta kai ga cimma shi. Kuma na fahimci cewa hakan ba ya rasa nasaba da kyawawan kudurorin gwamnati, ta hanyar daukar ingantattun matakai da goyon bayan da al’umma ke ba ta da kuma kishin kasa dake akwai a zukatan dukkan bangarorin.

 

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Shugabanci Taro Kan Masana’antu Masu Amfani Da Makamashi Mai Tsafta Da Kare Muhalli 

Har kullum, gwamnati da al’ummar kasar Sin ba sa duba moriyarsu ta kashin kai, sai yadda kasar baki daya za ta amfana. Shi ya sa idan gwamnatin kasar Sin ta gabatar da wata manufa ko burin da take son cimmawa, to al’ummarta za su yi na’am su karba da hannu bibbiyu domin bayar da gudunmuwarsu wajen cimma wannan buri.

 

Karuwar adadin kamfanonin da aka samu a bana, ya kara tabbatar da cewa, burin kasar Sin na zama mai dogaro da kanta na gab da cika. Wannan labari ne mai dadi ba ga kasar Sin kadai ba, har ma da sauran kasashe abokan huldarta, musammam masu tasowa, domin ci gaban kasar Sin, ci gaban su ne da duk sauran sassan duniya. Kana hakan zai kyautata wadatar kayayyakin da ake bukata da za su kasance masu inganci da rahusa ba tare da fuskantar tangarda ko kariyar cinikayya ba.

 

Yayin da wasu kasashe suka nace ga kariyar cinikayya, wannan manufa ta kasar Sin, za ta habaka tsarin harkokin cinikayya a duniya, haka kuma za ta bunkasa tsarin samar da kayayyaki ta yadda abubuwan da ake bukata a duniya za su wadatu. Haka kuma, kasar Sin za ta zama jagora wajen ganin dunkulewar duniya da inganta dangantakar cinikayya tsakanin sassa daban daban, wanda zai kara kawo cudanyar mabanbantan al’ummu da fahimtar juna da wanzuwar zaman lafiya da samar da al’umma mai makoma ta bai daya, wato dai, ci gaban da ake fata.

 

Bugu da kari, zai kara bayyana illolin kariyar cinikayya da wasu kasashe ke aiwatarwa, domin yunkurinsu na mayar da Sin saniyar ware ba zai yi nasara ba, sai dai su ware kansu daga ci gaban da duniya za ta samu ta kuma mora.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Lashi Takobin Karfafa Hidimomin Kula Da Tsoffi

Next Post

Tsohon Kwamishinan Tambuwal Ya Musanta Zargin Hannun Jarin Biliyan 16

Related

Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki

12 minutes ago
Firaministan Sin Ya Shugabanci Taro Kan Masana’antu Masu Amfani Da Makamashi Mai Tsafta Da Kare Muhalli 
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Shugabanci Taro Kan Masana’antu Masu Amfani Da Makamashi Mai Tsafta Da Kare Muhalli 

1 hour ago
CHINADA Ta Nuna Matukar Adawa Da Gasar Wasannin Da Aka Amince Da Kwayoyin Kara Kuzari
Daga Birnin Sin

CHINADA Ta Nuna Matukar Adawa Da Gasar Wasannin Da Aka Amince Da Kwayoyin Kara Kuzari

2 hours ago
Sin Ta Jaddada Da Muhimmancin Tsagaita Bude Wuta A Zirin Gaza
Daga Birnin Sin

Sin Ta Jaddada Da Muhimmancin Tsagaita Bude Wuta A Zirin Gaza

4 hours ago
An Kaddamar Da Bikin Baje Kolin Aikin Gona Na Kasa Da Kasa Na Cote d’Ivoire
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Bikin Baje Kolin Aikin Gona Na Kasa Da Kasa Na Cote d’Ivoire

4 hours ago
Hunan Ya Ruwaito Samuwar Karin 6.3% Na Kayayyakin Da Ake Fitarwa Zuwa Afirka Tsakanin Janairu Da Afrilu
Daga Birnin Sin

Hunan Ya Ruwaito Samuwar Karin 6.3% Na Kayayyakin Da Ake Fitarwa Zuwa Afirka Tsakanin Janairu Da Afrilu

5 hours ago
Next Post
Tsohon Kwamishinan Tambuwal Ya Musanta Zargin Hannun Jarin Biliyan 16

Tsohon Kwamishinan Tambuwal Ya Musanta Zargin Hannun Jarin Biliyan 16

LABARAI MASU NASABA

Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki

May 24, 2025
Tawagar MDD Da Majalisar Shugabancin Libya Sun Kafa Kwamitin Tsagaita Bude Wuta

Tawagar MDD Da Majalisar Shugabancin Libya Sun Kafa Kwamitin Tsagaita Bude Wuta

May 24, 2025
Firaministan Sin Ya Shugabanci Taro Kan Masana’antu Masu Amfani Da Makamashi Mai Tsafta Da Kare Muhalli 

Firaministan Sin Ya Shugabanci Taro Kan Masana’antu Masu Amfani Da Makamashi Mai Tsafta Da Kare Muhalli 

May 24, 2025
Yara Miliyan 2.9 A Nijeriya Ke Fama Da Rashin Abinci Mai Gina Jiki – UNICEF

Yara Miliyan 2.9 A Nijeriya Ke Fama Da Rashin Abinci Mai Gina Jiki – UNICEF

May 24, 2025
CHINADA Ta Nuna Matukar Adawa Da Gasar Wasannin Da Aka Amince Da Kwayoyin Kara Kuzari

CHINADA Ta Nuna Matukar Adawa Da Gasar Wasannin Da Aka Amince Da Kwayoyin Kara Kuzari

May 24, 2025

Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba

May 24, 2025
Sin Ta Jaddada Da Muhimmancin Tsagaita Bude Wuta A Zirin Gaza

Sin Ta Jaddada Da Muhimmancin Tsagaita Bude Wuta A Zirin Gaza

May 24, 2025
An Kaddamar Da Bikin Baje Kolin Aikin Gona Na Kasa Da Kasa Na Cote d’Ivoire

An Kaddamar Da Bikin Baje Kolin Aikin Gona Na Kasa Da Kasa Na Cote d’Ivoire

May 24, 2025
Ban Dauki Harkar Fim Da Wasa Ba -Hauwa Ayawa 

Ban Dauki Harkar Fim Da Wasa Ba -Hauwa Ayawa 

May 24, 2025
Hunan Ya Ruwaito Samuwar Karin 6.3% Na Kayayyakin Da Ake Fitarwa Zuwa Afirka Tsakanin Janairu Da Afrilu

Hunan Ya Ruwaito Samuwar Karin 6.3% Na Kayayyakin Da Ake Fitarwa Zuwa Afirka Tsakanin Janairu Da Afrilu

May 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.