• English
  • Business News
Saturday, November 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manufar “Sabon Karfin Samar Da Hajoji Da Hidimomi Masu Karko” Za Ta Samar Da Ci Gaban Da Duniya Ke Muradi

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Hajoji

Wata kididdiga da aka fitar yau Talata, ta nuna cewa, adadin kamfanonin dake bangaren sarrafawa da kere-keren kayayyaki a kasar Sin ya kai miliyan 6.03, karuwar kaso 5.53 daga karshen shekarar da ta gabata. 

 

A farkon bara ce kasar Sin ta kaddamar da manufar “sabon karfin samar da hajoji da hidimomi masu karko” da nufin zama mai dogaro da kanta a bangaren kirkire-kirkiren kimiyya da fasaha da samar da hajoji masu inganci tare da daukaka ayyukan masana’antu.

  • Kasar Sin Tana Raba “Sirrin” Ci Gabanta Ga Afirka
  • Ambaliya: Gidauniyar Tunawa Da Sardauna Ta Bai Wa Maiduguri Tallafin Miliyan 20

Kasar Sin ba ta fada, ta gaza cikawa. A kullum na kan yi mamakin yadda idan Sin ta furta abu, to sai ta kai ga cimma shi. Kuma na fahimci cewa hakan ba ya rasa nasaba da kyawawan kudurorin gwamnati, ta hanyar daukar ingantattun matakai da goyon bayan da al’umma ke ba ta da kuma kishin kasa dake akwai a zukatan dukkan bangarorin.

 

LABARAI MASU NASABA

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

Har kullum, gwamnati da al’ummar kasar Sin ba sa duba moriyarsu ta kashin kai, sai yadda kasar baki daya za ta amfana. Shi ya sa idan gwamnatin kasar Sin ta gabatar da wata manufa ko burin da take son cimmawa, to al’ummarta za su yi na’am su karba da hannu bibbiyu domin bayar da gudunmuwarsu wajen cimma wannan buri.

 

Karuwar adadin kamfanonin da aka samu a bana, ya kara tabbatar da cewa, burin kasar Sin na zama mai dogaro da kanta na gab da cika. Wannan labari ne mai dadi ba ga kasar Sin kadai ba, har ma da sauran kasashe abokan huldarta, musammam masu tasowa, domin ci gaban kasar Sin, ci gaban su ne da duk sauran sassan duniya. Kana hakan zai kyautata wadatar kayayyakin da ake bukata da za su kasance masu inganci da rahusa ba tare da fuskantar tangarda ko kariyar cinikayya ba.

 

Yayin da wasu kasashe suka nace ga kariyar cinikayya, wannan manufa ta kasar Sin, za ta habaka tsarin harkokin cinikayya a duniya, haka kuma za ta bunkasa tsarin samar da kayayyaki ta yadda abubuwan da ake bukata a duniya za su wadatu. Haka kuma, kasar Sin za ta zama jagora wajen ganin dunkulewar duniya da inganta dangantakar cinikayya tsakanin sassa daban daban, wanda zai kara kawo cudanyar mabanbantan al’ummu da fahimtar juna da wanzuwar zaman lafiya da samar da al’umma mai makoma ta bai daya, wato dai, ci gaban da ake fata.

 

Bugu da kari, zai kara bayyana illolin kariyar cinikayya da wasu kasashe ke aiwatarwa, domin yunkurinsu na mayar da Sin saniyar ware ba zai yi nasara ba, sai dai su ware kansu daga ci gaban da duniya za ta samu ta kuma mora.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka
Daga Birnin Sin

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

October 31, 2025
Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa
Daga Birnin Sin

Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

October 31, 2025
Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace
Daga Birnin Sin

Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace

October 31, 2025
Next Post
Tsohon Kwamishinan Tambuwal Ya Musanta Zargin Hannun Jarin Biliyan 16

Tsohon Kwamishinan Tambuwal Ya Musanta Zargin Hannun Jarin Biliyan 16

LABARAI MASU NASABA

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

October 31, 2025
Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

October 31, 2025
Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace

Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace

October 31, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Trump Ya Ayyana Nijeriya A Matsayin Ƙasar Da Rayuwar Kiristoci Ke Cikin Hatsari

October 31, 2025
Yadda Waliyin Amarya Ya Sace Sadaki A Kano

An Tsare Wani Mutum A Gidan Yari Kan Zargin Kashe Matarsa Saboda Ƙuli-Ƙuli A Kano

October 31, 2025
Xi Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Kolin Shugabannin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

Xi Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Kolin Shugabannin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

October 31, 2025
Gwamna Uba Sani Ya Gabatar Da Kudirorin Raya Jihar Kaduna A Taron Ƙoli Na Biranen Asiya A Dubai 

Gwamna Uba Sani Ya Gabatar Da Kudirorin Raya Jihar Kaduna A Taron Ƙoli Na Biranen Asiya A Dubai 

October 31, 2025
Ya Kamata Sin Da Amurka Su Zama Kawayen Juna Ba Abokan Gaba Ba

Ya Kamata Sin Da Amurka Su Zama Kawayen Juna Ba Abokan Gaba Ba

October 31, 2025
Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar

Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar

October 31, 2025
Makarantar Kogi Poly Ta Bankaɗo Masu Ƙirƙirar Takardun Kammala Karatu na Bogi

Makarantar Kogi Poly Ta Bankaɗo Masu Ƙirƙirar Takardun Kammala Karatu na Bogi

October 31, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.