• English
  • Business News
Monday, November 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mao Ning Ta Yi Fashin Baki Game Da Shawarwarin Sin Game Da Karfafa Hadin Gwiwa Da Kasashe Masu Tasowa

by CMG Hausa
2 years ago
Mao Ning

A ‘yan kwanakin baya ne daraktan ofishin dake lura da harkokin waje, na kwamitin kolin JKS Wang Yi, ya gabatar da shawarwarin kasar Sin, don gane da karfafa hadin gwiwa tsakanin kasashe masu tasowa, yayin taro na 13 na kasashe mambobin kungiyar BRICS, taron da ya hallara mashawartan kasashe mambobin kungiyar ta fuskar tsaro, da kuma manyan wakilan kasashen a fannin na tsaro. 

Da take tsokaci game da hakan, kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Mao Ning, ta ce rukunin kasashe masu tasowa, ya kunshi kasashe da tattalin arzikin su ke bunkasa cikin sauri, da sauran kasashe masu tasowa.

  • Wang Yi: Intanet Ba Sabon Fagen Yaki Ba Ne

Jami’ar ta ce shawarwarin 4 da Sin ta gabatar, sun hada da kara azamar kawar da tashe tashen hankula, da hada karfi da karfe wajen tabbatar da zaman lafiya. Sai kuma shawara ta biyu, wadda ta shafi kara kwazon ingiza manufofin wanzar da ci gaba. Kaza lika akwai shawarar jan hankalin kasashe da su bude kofofin su, tare da yin tafiya tare da kowa domin cimma nasarori. Shawara ta 4 kuwa ta shafi matsa kaimi wajen inganta goyon bayan juna da hadin gwiwa.

Mao Ning ta jaddada cewa, Sin a shirye take ta yi aiki tare da daukacin kasashen da tattalin arzikinsu ke bunkasa cikin sauri, da sauran kasashe masu tasowa, wajen yayata aiwatar da manufofin samar da ci gaban kasa da kasa, da tsaron duniya, da manufofin wayewar kan duniya, da ma hada hannu wajen gina al’ummar duniya mai makomar bai daya ga daukacin bil adama. (Saminu Alhassan)

 

LABARAI MASU NASABA

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai
Daga Birnin Sin

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka
Daga Birnin Sin

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Next Post
Wata Sabuwar Cuta Ta Kashe Yara 10 ‘Yan Kasa Da Shekara 13 A Kaduna 

Cutar Mashako 'Diphtheria' Ta Kashe Dalibai 2, Gwamnati Ta Kulle Makarantu A Bauchi

LABARAI MASU NASABA

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

November 3, 2025
Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

November 3, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

November 3, 2025
Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

November 3, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

November 3, 2025
Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi

Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi

November 3, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.