• English
  • Business News
Saturday, October 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Marwa Ya Sadaukar Da Karramawar LEADERSHIP Ga Buhari Da Jami’an NDLEA

Lambar Yabon Za Ta Taimaka Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

by Khalid Idris Doya
3 years ago
Marwa

Shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi a Nijeriya (NDLEA), Birgediya Janal Buba Marwa (mai ritaya), ya gode wa shugaban kasa Muhammadu Buhari da illahirin ma’aikatansa kan nasarar lashe lambar yabon jaridar LEADERSHIP ta garzon shekarar 2022 da ya samu.

Marwa ya ce, in ba don goyon bayan shugaban kasa da jami’an NDLEA ba, wadanda suke shiga kwararo-kwararo domin gudanar da ayyukan hukumar ba, shi din ba zai kai ga irin nasarorin da ya samu cimmawa a hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyin.

  • TARON LEADERSHIP: Buhari Ya Sauya Fasalin Tsarin Tattalin Arzikin Nijeriya —Ministan Abuja

Kan lambar yabon, Marwa ya ce, tabbas hakan zai kara masa kumaji da karsashin zage damtse wajen yaki da fataucin miyagun kwayoyi da dangoginsu a fadin kasar nan.

Da ya ke magana gefen wajen babban taron kamfanin rukunin jaridun LEADERSHIP da bikin mika lambar yabo ga gwaraza da ya gudana a ranar Talata, Marwa ya kara da cewa, “Dole mu gode wa shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa dukkanin goyo bayan da yake ba mu da kuma karfafarsa wajen ganin mun gudanar da ayyukanmu yadda ya kamata.

“Kuma dole ne mu jinjina tare da yaba wa jami’an hukumarmu, wandada su ne sojan kafa da suke gudanar da ayyukanmu yadda ya kamata. Ina jinjina ga jami’anmu maza da mata, ba don su din ba, da ban zo nan wajen a matsayin gwarzo ba.

LABARAI MASU NASABA

A Ba Mu Makamai Don Kare Kanmu – Jama’ar Sakkwato

Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 9, Sun Ƙwato Naira Miliyan 5 A Borno

“Wannan lambar yabon za ta kara mana himma, za ta taimaka mana wajen cigaba da yakin da muke yi. A yakin da muke yi muna samun nasarori kuma za mu cigaba da samun nasara.”

Babban taron kamfanin rukinin jaridar LEADERSHIP mai wallafa jaridun Leadership, Leadership Hausa, National Economy da sauransu na 2022 mai taken “Sahihin Zabe Da Tattalin Arziki A Fagen Sauyi”, mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ne ya jagoranta, ya yin da tsohon Firaministan Kenya, Raila Odinga ya kasance babban bako mai gabatar da jawabi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamna Aliyu Ya Tsige Hakimai 15 Na Sokoto
Tsaro

A Ba Mu Makamai Don Kare Kanmu – Jama’ar Sakkwato

October 11, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 9, Sun Ƙwato Naira Miliyan 5 A Borno
Tsaro

Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 9, Sun Ƙwato Naira Miliyan 5 A Borno

October 11, 2025
Ta’addanci
Tsaro

Sojoji Sun Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Lalata Kayayyakin Gwamnati A Binuwe

October 11, 2025
Next Post
Hadimar Tambuwal Ta Rasu Sakamakon Turmutsutsu A Wajen Taron PDP A Sakkwato

Hadimar Tambuwal Ta Rasu Sakamakon Turmutsutsu A Wajen Taron PDP A Sakkwato

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Aliyu Ya Tsige Hakimai 15 Na Sokoto

A Ba Mu Makamai Don Kare Kanmu – Jama’ar Sakkwato

October 11, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 9, Sun Ƙwato Naira Miliyan 5 A Borno

Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 9, Sun Ƙwato Naira Miliyan 5 A Borno

October 11, 2025
Ta’addanci

Sojoji Sun Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Lalata Kayayyakin Gwamnati A Binuwe

October 11, 2025
Sanatan Bauchi Ta Arewa Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

Sanatan Bauchi Ta Arewa Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

October 11, 2025
Sojoji Da ‘Yansanda Sun Ceto Mutum Shida Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Taraba

Sojoji Da ‘Yansanda Sun Ceto Mutum Shida Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Taraba

October 11, 2025
Babban Kwamanda Ya Jagoranci Ceton Mutanen Da Aka Sace A Kwara

Babban Kwamanda Ya Jagoranci Ceton Mutanen Da Aka Sace A Kwara

October 11, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

‘Yansanda Sun Tabbatar Da Mutuwar Wata Ba’amurkiya Da Ta Ziyarci Saurayinta A Jihar Delta

October 11, 2025
Gwamnatin Osun Ta Horar Da Mata 500 Amfani Da Takin Gargajiya

Gwamnatin Osun Ta Horar Da Mata 500 Amfani Da Takin Gargajiya

October 11, 2025
Matasa 2 Sun Mutu Bayan Nutsewa A Rafi A Kano

Matasa 2 Sun Mutu Bayan Nutsewa A Rafi A Kano

October 11, 2025
Dalilin IFAD Na Zuba Naira Biliyan 16 A Fannin Noma A Benuwe

Dalilin IFAD Na Zuba Naira Biliyan 16 A Fannin Noma A Benuwe

October 11, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.