ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, November 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masanan Singapore: Kasashen Kudu Maso Gabashin Asiya Sun Gamsu Da Huldarsu Da Kasar Sin

by CGTN Hausa
2 years ago
Singapore

Shafin yanar gizo na jaridar Lianhe Zaobao ta kasar Singapore, ya wallafa rahoton yanayin da kasashen kudu maso gabashin Asiya ke ciki na shekarar 2024, inda ya ce karo 6 a jere, ofishin nazarin ASEAN, na cibiyar binciken yankin kudu maso gabashin Asiya, ko ISEAS-Yusof Ishak, ta gabatar da wannan rahoto. 

Rahoton ya fitar da bayanai game da matakan da kasashen wannan yanki ke dauka kan Amurka da Sin, da amincewarsu ga wadannan kasashe, kuma ya tattaro ra’ayinsu game da batutuwan da suka fi jawo hankalin mutanen wannan yanki.

  • Ana Sa Ran Samun Tafiye-tafiyen Fasinjoji Fiye Da Miliyan 750 Yayin Hutun Bikin Qingming
  • Ana Sa Ran Samun Tafiye-tafiyen Fasinjoji Fiye Da Miliyan 750 Yayin Hutun Bikin Qingming

Rahoton ya bayyana cewa, bincikin jin ra’ayin jama’a da aka gudanar ya nuna cewa, kasashen wannan yanki na ci gaba da kallon kasar Sin a matsayin kasa dake yin tasiri mai fa’ida a fannin tattalin arziki da siyasa a yankin. Kaza lika idan za a zabi kasar da suka fi so, yawancinsu za su zabi kasar Sin, inda a karon farko yawan masu zabar Sin ya zarce na Amurka, tun fara gudanar da nazarin a shekarar 2020.

ADVERTISEMENT

A daya bangaren kuma, wadanda aka jin ra’ayinsu sun amince da makomar alakar kasashensu da Sin, inda kwarin gwiwarsu ya ragu don gane da amincewa da Amurka a matsayin abokiyar hadin kai, da kare tsaron yankin.

An ba da labarin cewa, mutane 1,994 sun gabatar da ra’ayoyinsu a binciken da aka gudanar, a bangarorin ilmi, da kimiyya da fasaha, da kasuwancin sassa da hukumomi masu zaman kansu, da kafofin yada labarai. Sauran sun hada da hukumomin kasa da kasa, da na shiyyoyi, wadanda suka gabatar da ra’ayoyin su ta intanet, daga ranar 3 ga watan Jarairu, zuwa 23 ga watan Fabrairun da ya shude. (Amina Xu)

LABARAI MASU NASABA

Firaministan Sin Ya Isa Rasha Domin Halartar Taron SCO

Kudaden Kasafin Kudin Sin Sun Karu Da Kashi 0.8 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Firaministan Sin Ya Isa Rasha Domin Halartar Taron SCO
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Isa Rasha Domin Halartar Taron SCO

November 17, 2025
Kudaden Kasafin Kudin Sin Sun Karu Da Kashi 0.8 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Kudaden Kasafin Kudin Sin Sun Karu Da Kashi 0.8 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

November 17, 2025
An Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Cinikayya Na Biliyoyin Kudi Yayin Baje Kolin CHTF Na Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Cinikayya Na Biliyoyin Kudi Yayin Baje Kolin CHTF Na Kasar Sin

November 17, 2025
Next Post
Shagulgulan Karamar Sallah: Me Aka Shirya Da Zai Bambanta Bara Da Bana?

Shagulgulan Karamar Sallah: Me Aka Shirya Da Zai Bambanta Bara Da Bana?

LABARAI MASU NASABA

NBS

Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ta Ragu Zuwa Kashi 16.065%

November 17, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Rasha Domin Halartar Taron SCO

Firaministan Sin Ya Isa Rasha Domin Halartar Taron SCO

November 17, 2025
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

November 17, 2025
Kudaden Kasafin Kudin Sin Sun Karu Da Kashi 0.8 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

Kudaden Kasafin Kudin Sin Sun Karu Da Kashi 0.8 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

November 17, 2025
Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi

Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi

November 17, 2025
An Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Cinikayya Na Biliyoyin Kudi Yayin Baje Kolin CHTF Na Kasar Sin

An Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Cinikayya Na Biliyoyin Kudi Yayin Baje Kolin CHTF Na Kasar Sin

November 17, 2025

MACBAN Ta Nemi Amurka Ta Cire Sunanta Daga Jerin Waɗanda Ta Ƙaƙabawa Takunkumi

November 17, 2025
Tinubu

Bai Dace Adalci Ya Zama Na Sayarwa Ba – Tinubu Ga Alƙalai 

November 17, 2025
Tsohon Firaministan Japan Ya Soki Kalaman Takaichi Dangane Da Batun Yankin Taiwan

Tsohon Firaministan Japan Ya Soki Kalaman Takaichi Dangane Da Batun Yankin Taiwan

November 17, 2025
Kakakin Majalisar Taraba Da Ƴan Majalisa 15 Sun Fice Daga PDP Zuwa APC

Kakakin Majalisar Taraba Da Ƴan Majalisa 15 Sun Fice Daga PDP Zuwa APC

November 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.