• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masu Makarantu A Abuja Sun Yi Tir Da Karin Haraji Da Wike Ya Yi

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Labarai
0
Masu Makarantu A Abuja Sun Yi Tir Da Karin Haraji Da Wike Ya Yi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Makarantu masu zaman kansu da ke Abuja na fuskantar wani gagarumin karin kudin makaranta sakamakon wani gagarumin matakin da Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike ya dauka na kara kudaden gudanarwa da ayyuka a makarantu masu zaman kansu a cikin birnin tarayya.

A karkashin wannan sabon tsarin harajin, kowace makaranta za ta biya kudin kowani dalibi daga cikin adadin daliban da suke karatu a makarantar.

  • Shettima Ya Kaddamar Da Kwamitin Mutum 37 Kan Sabon Tsarin Mafi Karancin Albashi
  • Karuwar Rincabewar Tsaro: Manyan Hafsoshi Sun Shiga Tsaka Mai Wuya

A wata sanarwa daga babban jami’in kula da asusun sashin tabbatar da ingancin ilimi na sakatare, Mudi Muhammed, wanda wakilinmu ya ci karo da ita a ranar Litinin, na cewa, matakin zai fara aiki ne daga watan Janairun 2024.

A sanarwar mai taken ‘Bita kan kudaden gudanar da ayyuka a makarantu masu zaman kansu a babban birnin tarayya’ na zuwa ne bayan amincewa da ministan babban birnin tarayya ya yi kan sake waiwayar kudaden gudanarwar makarantu da suka kunshi kudaden makaranta na shekara-shekara, wuraren kwanan dalibai, cike bukata, sake sahalewa, farawa aiwatarwa da amincewa, da makarantu masu zaman kansu ke biya.

Wasikar na cewa, “Dangane da wannan wasikar ana sanar da ku cewa daga ranar 31 ga watan Disambard 2023, an canza tsoron farashin kuma sabon tsarin kudin makarantu zai fara aiki ne daga ranar 1 ga watan Janairun 2024.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

“Kan sabon tsaron, kowace makaranta za ta biya kudin kowani dalibi adadin daliban da suke makarantar. Daga yanzu kowani Afilikeshin zai koma naira 40,000.”

Kan wannan, shugaban kungiyar makarantu masu zaman kansu a Abuja, a wata wasikar da ya aike ga sakataren ilimi, ya lura kan cewa sabon tsaron na zuwa ne a daidai lokacin da gwamnain tarayya ke alkawarin rage haraji mai yawa, sai kuma aka bage da kara yawan kudaden gudanar da ayyukan makarantu.

A cewarsa, hakan zai shafi iyaye kuma kai tsaye zai iya janyo ficewar dalibai daga makarantu.

Masu makarantun dai sun yi watsi da karin kudin tare da kiran da a gaggauta sake duba lamarin domin daukan matakan da suka dace.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FCTSabon ministan AbujaTsadar Rayuwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Mika Gaisuwar Bikin Bazara Ga Dukkan Sinawa

Next Post

Kuri’ar Jin Ra’ayi Ta CGTN: Sama Da 90% Sun Yi Tir Da Amurka A Matsayin “Mai Cin Riba Daga Yake-Yake”

Related

Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100
Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

2 hours ago
Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki
Manyan Labarai

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

4 hours ago
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25
Labarai

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

19 hours ago
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa
Manyan Labarai

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

19 hours ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)
Labarai

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

20 hours ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

21 hours ago
Next Post
Kuri’ar Jin Ra’ayi Ta CGTN: Sama Da 90% Sun Yi Tir Da Amurka A Matsayin “Mai Cin Riba Daga Yake-Yake”

Kuri’ar Jin Ra’ayi Ta CGTN: Sama Da 90% Sun Yi Tir Da Amurka A Matsayin “Mai Cin Riba Daga Yake-Yake”

LABARAI MASU NASABA

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

June 29, 2025
Babu Irin Arziƙin Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

Babu Irin Arziƙin Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

June 29, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

June 29, 2025
Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

June 29, 2025
Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

June 28, 2025
An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

June 28, 2025
Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

June 28, 2025
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

June 28, 2025
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

June 28, 2025
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.