• English
  • Business News
Monday, October 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masu Makarantu A Abuja Sun Yi Tir Da Karin Haraji Da Wike Ya Yi

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Masu Makarantu A Abuja Sun Yi Tir Da Karin Haraji Da Wike Ya Yi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Makarantu masu zaman kansu da ke Abuja na fuskantar wani gagarumin karin kudin makaranta sakamakon wani gagarumin matakin da Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike ya dauka na kara kudaden gudanarwa da ayyuka a makarantu masu zaman kansu a cikin birnin tarayya.

A karkashin wannan sabon tsarin harajin, kowace makaranta za ta biya kudin kowani dalibi daga cikin adadin daliban da suke karatu a makarantar.

  • Shettima Ya Kaddamar Da Kwamitin Mutum 37 Kan Sabon Tsarin Mafi Karancin Albashi
  • Karuwar Rincabewar Tsaro: Manyan Hafsoshi Sun Shiga Tsaka Mai Wuya

A wata sanarwa daga babban jami’in kula da asusun sashin tabbatar da ingancin ilimi na sakatare, Mudi Muhammed, wanda wakilinmu ya ci karo da ita a ranar Litinin, na cewa, matakin zai fara aiki ne daga watan Janairun 2024.

A sanarwar mai taken ‘Bita kan kudaden gudanar da ayyuka a makarantu masu zaman kansu a babban birnin tarayya’ na zuwa ne bayan amincewa da ministan babban birnin tarayya ya yi kan sake waiwayar kudaden gudanarwar makarantu da suka kunshi kudaden makaranta na shekara-shekara, wuraren kwanan dalibai, cike bukata, sake sahalewa, farawa aiwatarwa da amincewa, da makarantu masu zaman kansu ke biya.

Wasikar na cewa, “Dangane da wannan wasikar ana sanar da ku cewa daga ranar 31 ga watan Disambard 2023, an canza tsoron farashin kuma sabon tsarin kudin makarantu zai fara aiki ne daga ranar 1 ga watan Janairun 2024.

Labarai Masu Nasaba

Kifewar Kwale-kwale, Ya Ci Rayukan ‘Yan Uwa 5 A Benuwe 

Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

“Kan sabon tsaron, kowace makaranta za ta biya kudin kowani dalibi adadin daliban da suke makarantar. Daga yanzu kowani Afilikeshin zai koma naira 40,000.”

Kan wannan, shugaban kungiyar makarantu masu zaman kansu a Abuja, a wata wasikar da ya aike ga sakataren ilimi, ya lura kan cewa sabon tsaron na zuwa ne a daidai lokacin da gwamnain tarayya ke alkawarin rage haraji mai yawa, sai kuma aka bage da kara yawan kudaden gudanar da ayyukan makarantu.

A cewarsa, hakan zai shafi iyaye kuma kai tsaye zai iya janyo ficewar dalibai daga makarantu.

Masu makarantun dai sun yi watsi da karin kudin tare da kiran da a gaggauta sake duba lamarin domin daukan matakan da suka dace.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FCTSabon ministan AbujaTsadar Rayuwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Mika Gaisuwar Bikin Bazara Ga Dukkan Sinawa

Next Post

Kuri’ar Jin Ra’ayi Ta CGTN: Sama Da 90% Sun Yi Tir Da Amurka A Matsayin “Mai Cin Riba Daga Yake-Yake”

Related

Kwale-kwale
Labarai

Kifewar Kwale-kwale, Ya Ci Rayukan ‘Yan Uwa 5 A Benuwe 

30 minutes ago
Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu
Manyan Labarai

Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

3 hours ago
Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara
Tsaro

Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara

12 hours ago
Kotu Ta Kori Buƙatar Ministan Tinubu Na Hana Fitar Da Takardun Karatunsa
Labarai

Kotu Ta Kori Buƙatar Ministan Tinubu Na Hana Fitar Da Takardun Karatunsa

12 hours ago
Nijeriya Ta Zamo Ƙasa Mafi Ƙarancin Tsammanin Tsawon Rayuwa A Duniya
Labarai

Nijeriya Ta Zamo Ƙasa Mafi Ƙarancin Tsammanin Tsawon Rayuwa A Duniya

13 hours ago
NUJ Ta Yi Maraba Da Sakin Ƴan Jaridar Da DSS Ta Kama A Jana’izar Mahaifiyar Shugaban APC
Labarai

NUJ Ta Yi Maraba Da Sakin Ƴan Jaridar Da DSS Ta Kama A Jana’izar Mahaifiyar Shugaban APC

14 hours ago
Next Post
Kuri’ar Jin Ra’ayi Ta CGTN: Sama Da 90% Sun Yi Tir Da Amurka A Matsayin “Mai Cin Riba Daga Yake-Yake”

Kuri’ar Jin Ra’ayi Ta CGTN: Sama Da 90% Sun Yi Tir Da Amurka A Matsayin “Mai Cin Riba Daga Yake-Yake”

LABARAI MASU NASABA

Kwale-kwale

Kifewar Kwale-kwale, Ya Ci Rayukan ‘Yan Uwa 5 A Benuwe 

October 6, 2025
Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

October 6, 2025
Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara

Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara

October 5, 2025
Kotu Ta Kori Buƙatar Ministan Tinubu Na Hana Fitar Da Takardun Karatunsa

Kotu Ta Kori Buƙatar Ministan Tinubu Na Hana Fitar Da Takardun Karatunsa

October 5, 2025
CMG Zai Watsa Shirin Nishadantarwa Na Murnar Bikin Zhongqiu Gobe Da Dare

CMG Zai Watsa Shirin Nishadantarwa Na Murnar Bikin Zhongqiu Gobe Da Dare

October 5, 2025
Nijeriya Ta Zamo Ƙasa Mafi Ƙarancin Tsammanin Tsawon Rayuwa A Duniya

Nijeriya Ta Zamo Ƙasa Mafi Ƙarancin Tsammanin Tsawon Rayuwa A Duniya

October 5, 2025
Yawan Mutanen Da Suka Yi Zirga-zirga A Rabin Farkon Hutun Bikin Kafuwar PRC Da Bikin Zhongqiu Ya Kai Biliyan 1 Da Miliyan 243

Yawan Mutanen Da Suka Yi Zirga-zirga A Rabin Farkon Hutun Bikin Kafuwar PRC Da Bikin Zhongqiu Ya Kai Biliyan 1 Da Miliyan 243

October 5, 2025
NUJ Ta Yi Maraba Da Sakin Ƴan Jaridar Da DSS Ta Kama A Jana’izar Mahaifiyar Shugaban APC

NUJ Ta Yi Maraba Da Sakin Ƴan Jaridar Da DSS Ta Kama A Jana’izar Mahaifiyar Shugaban APC

October 5, 2025
Kamfanin Sin Ya Kaddamar Da Ginin Katafaren Wurin Shakatawa Na Zamani A Ghana

Kamfanin Sin Ya Kaddamar Da Ginin Katafaren Wurin Shakatawa Na Zamani A Ghana

October 5, 2025
Uwargidan Shugaban Ƙasa, Remi Tinubu, Ta Nuna Damuwa Kan Ƙarancin Malamai A Duniya

Uwargidan Shugaban Ƙasa, Remi Tinubu, Ta Nuna Damuwa Kan Ƙarancin Malamai A Duniya

October 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.