ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masu Makarantu A Abuja Sun Yi Tir Da Karin Haraji Da Wike Ya Yi

by Khalid Idris Doya
3 years ago
abuja

Makarantu masu zaman kansu da ke Abuja na fuskantar wani gagarumin karin kudin makaranta sakamakon wani gagarumin matakin da Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike ya dauka na kara kudaden gudanarwa da ayyuka a makarantu masu zaman kansu a cikin birnin tarayya.

A karkashin wannan sabon tsarin harajin, kowace makaranta za ta biya kudin kowani dalibi daga cikin adadin daliban da suke karatu a makarantar.

  • Shettima Ya Kaddamar Da Kwamitin Mutum 37 Kan Sabon Tsarin Mafi Karancin Albashi
  • Karuwar Rincabewar Tsaro: Manyan Hafsoshi Sun Shiga Tsaka Mai Wuya

A wata sanarwa daga babban jami’in kula da asusun sashin tabbatar da ingancin ilimi na sakatare, Mudi Muhammed, wanda wakilinmu ya ci karo da ita a ranar Litinin, na cewa, matakin zai fara aiki ne daga watan Janairun 2024.

ADVERTISEMENT

A sanarwar mai taken ‘Bita kan kudaden gudanar da ayyuka a makarantu masu zaman kansu a babban birnin tarayya’ na zuwa ne bayan amincewa da ministan babban birnin tarayya ya yi kan sake waiwayar kudaden gudanarwar makarantu da suka kunshi kudaden makaranta na shekara-shekara, wuraren kwanan dalibai, cike bukata, sake sahalewa, farawa aiwatarwa da amincewa, da makarantu masu zaman kansu ke biya.

Wasikar na cewa, “Dangane da wannan wasikar ana sanar da ku cewa daga ranar 31 ga watan Disambard 2023, an canza tsoron farashin kuma sabon tsarin kudin makarantu zai fara aiki ne daga ranar 1 ga watan Janairun 2024.

LABARAI MASU NASABA

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

“Kan sabon tsaron, kowace makaranta za ta biya kudin kowani dalibi adadin daliban da suke makarantar. Daga yanzu kowani Afilikeshin zai koma naira 40,000.”

Kan wannan, shugaban kungiyar makarantu masu zaman kansu a Abuja, a wata wasikar da ya aike ga sakataren ilimi, ya lura kan cewa sabon tsaron na zuwa ne a daidai lokacin da gwamnain tarayya ke alkawarin rage haraji mai yawa, sai kuma aka bage da kara yawan kudaden gudanar da ayyukan makarantu.

A cewarsa, hakan zai shafi iyaye kuma kai tsaye zai iya janyo ficewar dalibai daga makarantu.

Masu makarantun dai sun yi watsi da karin kudin tare da kiran da a gaggauta sake duba lamarin domin daukan matakan da suka dace.

abuja
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Yaro Ya Harbe Kansa Har Lahira Bayan Mafarauci Ya Yi Sakaci Da Bindigarsa A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    An Kama Mutane 5 Da Sassan Jikin Ɗan’Adam Za Su Yi Tsafi A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Tsohon Mai Neman Takarar Gwamnan Bauchi, Bala Jibrin, Ya Fice Daga APC Kan Zargin Ɗoki-ɗora

MASU ALAKA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
Labarai

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Next Post
Kuri’ar Jin Ra’ayi Ta CGTN: Sama Da 90% Sun Yi Tir Da Amurka A Matsayin “Mai Cin Riba Daga Yake-Yake”

Kuri’ar Jin Ra’ayi Ta CGTN: Sama Da 90% Sun Yi Tir Da Amurka A Matsayin “Mai Cin Riba Daga Yake-Yake”

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.