• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mataimakin Shugaban Kasa Ya Buɗe Sabon Gidan Gwamnatin Bauchi

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Manyan Labarai
0
Mataimakin Shugaban Kasa Ya Buɗe Sabon Gidan Gwamnatin Bauchi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mataimakin Shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima a ranar Asabar ya buɗe sabon gidan Gwamnatin Jihar Bauchi da gwamnatin Gwamna Bala Muhammad ta gina domin saukaka aiki da kyautata harkokin mulki.

Da ya ke jawabi a wajen taron, Shettima ya jinjinawa irin tunanin Gwamna Bala wajen ganin ya sabunta jihar, ya kuma yi kira ga Gwamnonin Arewa maso gabas da su maida hankali wajen ganin sun gudanar da kyawawan ayyukan da za su kai ga taimaka wa shiyyar.

  • Al’adu Masu Ban Al’ajabi Da Suka Ki Bacewa Duk Da Sauyin Zamani A Afirka
  • Ana Zargin Wani Hadimin ‘Yar Majalisa Da Yi Wa Almajiri Fyade A Kaduna

Ya na mai cewa, “Tabbas Gwamnonin Arewa maso gabas su na matukar kokari wajen kyautata mulki”, sai ya kirasu da su kara azama wajen kyautata rayuwar jama’arsu.

Shettima ya taya Gwamna da al’ummar Bauchi murnar samun sabon Gidan Gwamnatin da zamanantar da shi domin saukaka aiki, ya kuma yaba wa gwamnan kan ayyukan raya birane da karkara.

Bauchi

Labarai Masu Nasaba

’Yansanda Sun Kama Jagororin ‘Yan Bindiga A Abuja, Sun Ƙwato Makamai Da ₦7.4m

An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

Tun da farko a jawabinsa, Bala Muhammad ya nuna matukar farin cikinsa a bisa amsar gayyatarsu da mataimakin Shugaban kasan ya yi, ya ce, aikin zamanantar da fadar Gwamnatin Jihar na daga cikin mafarkan da ya jima ya na yi wajen ganin ya kyautata rayuwar al’umma.

Bala Muhammad ya kuma tabbatar da cewa, zai cigaba da zage damtse wajen ganin tattalin arziki ya ci gaba da bunkasuwa a Jihar, sai ya yi kira ga masu ruwa da tsaki da al’ummar jihar da su ci gaba da bai wa gwamnatinsa da sauran Gwamnonin Arewa maso gabas goyon baya domin tabbatar da ci gaban yankin.

Bauchi

Daga cikin wadanda suka kasance a wajen kaddamar da fadar har da kungiyar Gwamnonin Arewa maso gabas; Tsohon Gwamnan Bauchi a zamanin mulkin soja, Manjo-janar Abutu Garuba; Tsoffin Gwamnonin Jihar, Alhaji Ahmed Adamu Muazu, Muhammad Abubakar, da sanatoci da ‘yan majalisu da sauran su.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Gwamnatin Bala MuhammadJihar GombeKungiyar Gwamnonin arewa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsakanin Maza Da Mata, Wa Ya Fi Kazanta?

Next Post

Gimbiyoyin Kannywood (2)

Related

Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Jagororin ‘Yan Bindiga A Abuja, Sun Ƙwato Makamai Da ₦7.4m

16 hours ago
An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja
Manyan Labarai

An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

24 hours ago
Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?
Manyan Labarai

Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?

1 day ago
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Bukatar Farfado Da Cibiyoyin Bincike Don Bunkasa Kasa

1 day ago
EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo
Manyan Labarai

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

1 day ago
Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu
Manyan Labarai

Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

2 days ago
Next Post
Gimbiyoyin Kannywood (2)

Gimbiyoyin Kannywood (2)

LABARAI MASU NASABA

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

August 23, 2025
2027: ‘Yan Siyasa Sun Yi Watsi Da Gargadin INEC, Sun Ci Gaba Da Yakin Neman Zabe

2027: ‘Yan Siyasa Sun Yi Watsi Da Gargadin INEC, Sun Ci Gaba Da Yakin Neman Zabe

August 23, 2025
Zaben Cike Gurbi: Tinubu Ya Lalata Tsarin Zaben Nijeriya — ADC

Zaben Cike Gurbi: Tinubu Ya Lalata Tsarin Zaben Nijeriya — ADC

August 23, 2025
Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari

Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari

August 23, 2025
Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

August 22, 2025
UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

August 22, 2025
Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

August 22, 2025
Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

August 22, 2025
JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

August 22, 2025
Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

August 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.