• English
  • Business News
Sunday, October 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matasa Za Su Yi Rayuwa Mai Kyau Idan Na Zama Shugaban Kasa —Kwankwaso

by Sulaiman and Abba Ibrahim Wada
3 years ago
Kwankwaso

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon Sanata a Kano ta tsakiya, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa zaiyi kokarin ganin matasa sun cika burikansu idan ya zama shugaban kasa a shekarar 2023.

Kwankwaso, ya bayyana hakan ne a jihar Gombe, a ranar Asabar, a yayin bude ofishin jam’iyyar NNPP na jihar.

  • Sanatocin APC 3 Sun Sauya Sheka Zuwa PDP da NNPP

Tsohon gwamnan, wanda Kuma tsohon ministan tsaro ne shine dan takarar shugaban kasa a karkashin tutar jam’iyyar NNPP a babban zabe mai zuwa.

Ya ce, dadewar da yayi a fagen siyasa da kuma irin mukaman da ya rike a baya sune suka taimaka wajen kafuwar jam’iyyar NNPP a fadin kasar nan a cikin lokaci kadan.

Ya ci gaba da cewa idan har jam’iyyar bata fitar da dan takarar Shugaban kasa ba a wannan lokacin tabbas zata mutu.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Wa Masu Ƙananan Sana’o’i Biliyan 75 Domin Bunƙasa Kasuwancinsu

Ɗan Majalisa Ya Ce Ba Zai Sake Takara Ba, Ya Sadaukar Da Ita Ga Matasa

Kwankwaso ya tabbatar da cewa har yanzu suna tattauna wa da Peter Obi, dan takarar Shugaban kasa a karkashin tutar jam’iyyar LP, domin hadewa waje daya sai dai yace babbar matsalar da suke fuskanta a tattaunawar shine wanda zai zama dan takarar Shugaban kasa.

“Wasu daga cikin wakilan mu a yayin tattaunawar sun bukaci dole a duba cancanta da kwarewa da shekaru da takardar shaidar karatu idan ana son zabar wanda zai zama dan takarar Shugaban kasa idan za’a hade” in ji Kwankwaso.

Ya Kara da cewa “Idan har na amince zan zama Mataimakin shugaban kasa tabbas NNPP zata mutu saboda jam’iyyar tana tafiya ne akan aikin da mukayi na tsawon shekara 30 a rayuwar mu”

Kwankwaso ya ce, “Nayi shekara 17 Ina aikin gwamanti ga shekara 30 Kuma ina siyasa, shekara 47 kenan”

Ya ci gaba da cewa abu mafi sauki ga al’ummar kudu maso arewa shine suzo a hadu a NNPP domin idan ba’a hade ba Kuma basu samu shugaban cin kasar nan ba sunyi mummunar asara.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Wa Masu Ƙananan Sana’o’i Biliyan 75 Domin Bunƙasa Kasuwancinsu

October 26, 2025
Ɗan Majalisa Ya Ce Ba Zai Sake Takara Ba, Ya Sadaukar Da Ita Ga Matasa
Labarai

Ɗan Majalisa Ya Ce Ba Zai Sake Takara Ba, Ya Sadaukar Da Ita Ga Matasa

October 26, 2025
Abin Da Ya Sa Aka Yi Watsi Da Tashar Jiragen Ruwa Ta Kan Tudu Da Ke Jihar Kaduna
Labarai

Abin Da Ya Sa Aka Yi Watsi Da Tashar Jiragen Ruwa Ta Kan Tudu Da Ke Jihar Kaduna

October 26, 2025
Next Post
Gwamnatin Kano Ta Dauki Karin Masu Share Tituna Don Tsaftace Muhalli

Hukumar Kashe Gobara A Jihar Kano Ta Ceto Mutum 135 A Watan Yuni

LABARAI MASU NASABA

Sharhi: Wannan Manufar Sin Za Ta Sa Kaimin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

Sharhi: Wannan Manufar Sin Za Ta Sa Kaimin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

October 26, 2025
El Classico: Abinda Ya Kamata Ku Sani Dangane Da Wasan Barcelona Da Real Madrid

El Classico: Abinda Ya Kamata Ku Sani Dangane Da Wasan Barcelona Da Real Madrid

October 26, 2025

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Wa Masu Ƙananan Sana’o’i Biliyan 75 Domin Bunƙasa Kasuwancinsu

October 26, 2025
Ɗan Majalisa Ya Ce Ba Zai Sake Takara Ba, Ya Sadaukar Da Ita Ga Matasa

Ɗan Majalisa Ya Ce Ba Zai Sake Takara Ba, Ya Sadaukar Da Ita Ga Matasa

October 26, 2025
Abin Da Ya Sa Aka Yi Watsi Da Tashar Jiragen Ruwa Ta Kan Tudu Da Ke Jihar Kaduna

Abin Da Ya Sa Aka Yi Watsi Da Tashar Jiragen Ruwa Ta Kan Tudu Da Ke Jihar Kaduna

October 26, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutum Biyu Da Ake Zargi Da Haɗa Baki Da ‘Yan Bindiga A Kano

October 26, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwamnatin Kaduna Tare Da  AUDA–NEPAD Sun Tallafa Wa Manoma 400 Da Kayan Noma

October 26, 2025
Tornadoes Ta Doke Pillars A Wasan Farko Na Babaganaru

Tornadoes Ta Doke Pillars A Wasan Farko Na Babaganaru

October 26, 2025
Gwarzon Kamfanin Samar Da Kayayyakin Gida Na Mai Da Gas Na Shekarar 2025 Kamfanin GEIL

Gwarzon Kamfanin Samar Da Kayayyakin Gida Na Mai Da Gas Na Shekarar 2025 Kamfanin GEIL

October 26, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Ɗan Majalisa Na Shekarar 2025: Benjamin Okezie Kalu

October 26, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.