• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matasa Za Su Yi Rayuwa Mai Kyau Idan Na Zama Shugaban Kasa —Kwankwaso

by Sulaiman and Abba Ibrahim Wada
3 years ago
in Labarai
0
Matasa Za Su Yi Rayuwa Mai Kyau Idan Na Zama Shugaban Kasa —Kwankwaso
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon Sanata a Kano ta tsakiya, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa zaiyi kokarin ganin matasa sun cika burikansu idan ya zama shugaban kasa a shekarar 2023.

Kwankwaso, ya bayyana hakan ne a jihar Gombe, a ranar Asabar, a yayin bude ofishin jam’iyyar NNPP na jihar.

  • Sanatocin APC 3 Sun Sauya Sheka Zuwa PDP da NNPP

Tsohon gwamnan, wanda Kuma tsohon ministan tsaro ne shine dan takarar shugaban kasa a karkashin tutar jam’iyyar NNPP a babban zabe mai zuwa.

Ya ce, dadewar da yayi a fagen siyasa da kuma irin mukaman da ya rike a baya sune suka taimaka wajen kafuwar jam’iyyar NNPP a fadin kasar nan a cikin lokaci kadan.

Ya ci gaba da cewa idan har jam’iyyar bata fitar da dan takarar Shugaban kasa ba a wannan lokacin tabbas zata mutu.

Labarai Masu Nasaba

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

Kwankwaso ya tabbatar da cewa har yanzu suna tattauna wa da Peter Obi, dan takarar Shugaban kasa a karkashin tutar jam’iyyar LP, domin hadewa waje daya sai dai yace babbar matsalar da suke fuskanta a tattaunawar shine wanda zai zama dan takarar Shugaban kasa.

“Wasu daga cikin wakilan mu a yayin tattaunawar sun bukaci dole a duba cancanta da kwarewa da shekaru da takardar shaidar karatu idan ana son zabar wanda zai zama dan takarar Shugaban kasa idan za’a hade” in ji Kwankwaso.

Ya Kara da cewa “Idan har na amince zan zama Mataimakin shugaban kasa tabbas NNPP zata mutu saboda jam’iyyar tana tafiya ne akan aikin da mukayi na tsawon shekara 30 a rayuwar mu”

Kwankwaso ya ce, “Nayi shekara 17 Ina aikin gwamanti ga shekara 30 Kuma ina siyasa, shekara 47 kenan”

Ya ci gaba da cewa abu mafi sauki ga al’ummar kudu maso arewa shine suzo a hadu a NNPP domin idan ba’a hade ba Kuma basu samu shugaban cin kasar nan ba sunyi mummunar asara.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mun Shirya Tsaf Don Gudanar Da Zaben Gwamna A Jihar Osun —INEC

Next Post

Hukumar Kashe Gobara A Jihar Kano Ta Ceto Mutum 135 A Watan Yuni

Related

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya
Labarai

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

5 hours ago
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano
Labarai

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

6 hours ago
Kasar Sin Ta Nuna Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Nijeriya Buhari
Labarai

Za A Dinga Tunawa Da Buhari A Matsayin Waliyyi A Siyasar Nijeriya —Dakta Zangina

7 hours ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Manyan Labarai

Tinubu Ya Nada Ɗan Babangida A Matsayin Shugaban Bankin Manoma

7 hours ago
‘Yan Kasuwa Na Shirin Yi Wa Dangote Zanga-zanga Kan Rage Farashin Gas
Labarai

‘Yan Kasuwa Na Shirin Yi Wa Dangote Zanga-zanga Kan Rage Farashin Gas

8 hours ago
Lai Ching-Te Bai Cancanci Zama Jagoran Yankin Taiwan Ba
Ra'ayi Riga

Lai Ching-Te Bai Cancanci Zama Jagoran Yankin Taiwan Ba

8 hours ago
Next Post
Gwamnatin Kano Ta Dauki Karin Masu Share Tituna Don Tsaftace Muhalli

Hukumar Kashe Gobara A Jihar Kano Ta Ceto Mutum 135 A Watan Yuni

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.