• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matsaloli 15 Da Aikin Koyarwa Ke Fuskanta A Nijeriya

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Ilimi
0
Matsaloli 15 Da Aikin Koyarwa Ke Fuskanta A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

Ilimi shi ne ginshikin rayuwa da ake bukata domin girma, daukaka ko ci gaban mutum, al’umma, hukuma, ko kuma kasa. Yana ba da babbar gudunmawa ta bangaren zamantakewa, tattalin arziki, ci gaban fasahar al’umma. Idan kuma aka yi la’akari da Nijeriya ana yi wa ilimi kallon a matsayin wani abu da ake amfani da shi wajen yin gyaran wasu wuraren da ake yi kallon akwai matsaloli idan aka yi maganinsu dukkan al’amura a bangarorin za su tafi kamar yadda ya dace.

Kasancewa a matsayin Malamain makaranta a halin da ake ciki yanzu ya sha bamban da yadda aikin koyarwa yake a shekarun da suka gabata, al’amarin ilimi ya dauki wani sabon babbi daga yadda aka san shi a baya, hakan kuma shi ne yasa abubuwa suka kasance akwai matsala da sa kyama ga wadanda suke fatan daukar aikin koyarwa a matsayin wani aiki ne da yake da daraja ko kima a Nijeriya.

  • Gwamnatin Tarayya Ta Kara Karbo Bashin Dala Biliyan 3.45 Daga Bankin Duniya
  • Kuskure Ne A Ɗauka RARARA Ba Kowan Komi Ba Ne – Farfesa Malumfashi

Aikin koyarwa ana iya yi ma shi Kallon shi ne matakalar da ake amfani da ita wajen koyawa dalibai ’yan makaranta shi ilimin ta hanyar amfani da dabarun da suka dace.Aiki ko sana’ar koyarwar ce ta samar da sauran kwararru ta ayyukan da suke yi, yadda al’umma suke bunkas ko ci gaban ya danganta ne ga irin hazikan Malaman da suka daukar ma ransu za su yi  aikin koyarwa.Wannan kuwa ba tare da sun yi la’akari da irin rikon sakainar kashin  da ake yi wa Malaman Makaranta da aikin na sun a koyarwa ba,

Ba kamar yadda wasu suke tunani ko Kallon al’amarin ba domi kuwa aikin koyarwa ya wuce shiga cikin aji, rike alli, da kuma bayar da umarni ba, abin ya yi daidai da sanin makamar da yadda za a sayar da labari ga wanda ya shirya sayn shi, sai shi a matsyin shi na Malami ya san hanya mafi dacewa yadda zai  tsara labarin hanyar mafi dacewa,ta yadda shi mai son sayen za iyi na’ama abubuwan da labarin ya kunsa.Idan har ya yi hakan abin ba tsaya kan yana bada umarni bane da wasu bayanai, ko ilimi a zukatan dalibai ba wanda abin zai masu amfani duk tsawon rayuwarsu.

Aikin koyarwa wani abu ne da ake yi ma Kallon da akwai kima da ganin darajar masu yin shi ne da haka ne kuma ake yi ma sana’ar kallo har ila yau na mafarin dukkan wadansu ayyuka na kwararru da Malamai ana ganin kimar tasu ne saboda irin dabarar da suke da ita ta koyar da ilimi.

Koyarwa a matsayin aiki wata sana’a ce ko aikin da yake tabbatar da isar da sakun da ake son a sani ko ayyukan da suka kamata saboda dorewar mutane da kuma inda suke.Irin wadannan ayyukan sai da ilimi ake gudanar da su na yadda za ayi maganin matsala ko matsalolin da  za a iya fuskanta da ba kasafai akn hadu da su ba,wata kwarewa ce da ke cikin aikin  na koyarwa saboda dorewar al’umma.

Yayin da ake samun ci gaban al’amura hakanan ma yadda ake aiwatar da aikin koyarwa da yadda yake a tsarin ilimi na Nijeriya, sai wasu sabbin matsaloli suka bayyana da suke fuskantar aikin koyarwa a Nijeriya wadanda suka hada da:


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Jinping Ya Jaddada Muhimmancin Samar Da Kyakkyawar Fahimtar Al’ummantaka Ga Jama’ar Kasar Sin

Next Post

Gyaran Jiki, Ciki Da Waje Da Hasken Fata

Related

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe
Ilimi

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

3 days ago
Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME
Ilimi

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

1 week ago
ASUU
Ilimi

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

1 week ago
Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

2 weeks ago
Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya
Ilimi

NTIC Ta Jinjina Wa Gwamna Buni Kan Taimako A Bangaren Ilimi

3 weeks ago
Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta
Ilimi

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

3 weeks ago
Next Post
Gyaran Jiki, Ciki Da Waje Da Hasken Fata

Gyaran Jiki, Ciki Da Waje Da Hasken Fata

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

September 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

September 17, 2025
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

September 17, 2025
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

September 17, 2025
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

September 17, 2025
Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

September 16, 2025
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

September 16, 2025
Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

September 16, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.