ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matsaloli 15 Da Aikin Koyarwa Ke Fuskanta A Nijeriya

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Ilimi

LABARAI MASU NASABA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

Ilimi shi ne ginshikin rayuwa da ake bukata domin girma, daukaka ko ci gaban mutum, al’umma, hukuma, ko kuma kasa. Yana ba da babbar gudunmawa ta bangaren zamantakewa, tattalin arziki, ci gaban fasahar al’umma. Idan kuma aka yi la’akari da Nijeriya ana yi wa ilimi kallon a matsayin wani abu da ake amfani da shi wajen yin gyaran wasu wuraren da ake yi kallon akwai matsaloli idan aka yi maganinsu dukkan al’amura a bangarorin za su tafi kamar yadda ya dace.

Kasancewa a matsayin Malamain makaranta a halin da ake ciki yanzu ya sha bamban da yadda aikin koyarwa yake a shekarun da suka gabata, al’amarin ilimi ya dauki wani sabon babbi daga yadda aka san shi a baya, hakan kuma shi ne yasa abubuwa suka kasance akwai matsala da sa kyama ga wadanda suke fatan daukar aikin koyarwa a matsayin wani aiki ne da yake da daraja ko kima a Nijeriya.

  • Gwamnatin Tarayya Ta Kara Karbo Bashin Dala Biliyan 3.45 Daga Bankin Duniya
  • Kuskure Ne A Ɗauka RARARA Ba Kowan Komi Ba Ne – Farfesa Malumfashi

Aikin koyarwa ana iya yi ma shi Kallon shi ne matakalar da ake amfani da ita wajen koyawa dalibai ’yan makaranta shi ilimin ta hanyar amfani da dabarun da suka dace.Aiki ko sana’ar koyarwar ce ta samar da sauran kwararru ta ayyukan da suke yi, yadda al’umma suke bunkas ko ci gaban ya danganta ne ga irin hazikan Malaman da suka daukar ma ransu za su yi  aikin koyarwa.Wannan kuwa ba tare da sun yi la’akari da irin rikon sakainar kashin  da ake yi wa Malaman Makaranta da aikin na sun a koyarwa ba,

Ba kamar yadda wasu suke tunani ko Kallon al’amarin ba domi kuwa aikin koyarwa ya wuce shiga cikin aji, rike alli, da kuma bayar da umarni ba, abin ya yi daidai da sanin makamar da yadda za a sayar da labari ga wanda ya shirya sayn shi, sai shi a matsyin shi na Malami ya san hanya mafi dacewa yadda zai  tsara labarin hanyar mafi dacewa,ta yadda shi mai son sayen za iyi na’ama abubuwan da labarin ya kunsa.Idan har ya yi hakan abin ba tsaya kan yana bada umarni bane da wasu bayanai, ko ilimi a zukatan dalibai ba wanda abin zai masu amfani duk tsawon rayuwarsu.

Aikin koyarwa wani abu ne da ake yi ma Kallon da akwai kima da ganin darajar masu yin shi ne da haka ne kuma ake yi ma sana’ar kallo har ila yau na mafarin dukkan wadansu ayyuka na kwararru da Malamai ana ganin kimar tasu ne saboda irin dabarar da suke da ita ta koyar da ilimi.

Koyarwa a matsayin aiki wata sana’a ce ko aikin da yake tabbatar da isar da sakun da ake son a sani ko ayyukan da suka kamata saboda dorewar mutane da kuma inda suke.Irin wadannan ayyukan sai da ilimi ake gudanar da su na yadda za ayi maganin matsala ko matsalolin da  za a iya fuskanta da ba kasafai akn hadu da su ba,wata kwarewa ce da ke cikin aikin  na koyarwa saboda dorewar al’umma.

Yayin da ake samun ci gaban al’amura hakanan ma yadda ake aiwatar da aikin koyarwa da yadda yake a tsarin ilimi na Nijeriya, sai wasu sabbin matsaloli suka bayyana da suke fuskantar aikin koyarwa a Nijeriya wadanda suka hada da:

Ilimi
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
Ilimi

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

May 31, 2026
Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
Ilimi

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

May 30, 2026
Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1
Bakon Marubuci

Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1

May 27, 2026
Next Post
Gyaran Jiki, Ciki Da Waje Da Hasken Fata

Gyaran Jiki, Ciki Da Waje Da Hasken Fata

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.