ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matsaloli 15 Da Aikin Koyarwa Ke Fuskanta A Nijeriya

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Ilimi

LABARAI MASU NASABA

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

Ilimi shi ne ginshikin rayuwa da ake bukata domin girma, daukaka ko ci gaban mutum, al’umma, hukuma, ko kuma kasa. Yana ba da babbar gudunmawa ta bangaren zamantakewa, tattalin arziki, ci gaban fasahar al’umma. Idan kuma aka yi la’akari da Nijeriya ana yi wa ilimi kallon a matsayin wani abu da ake amfani da shi wajen yin gyaran wasu wuraren da ake yi kallon akwai matsaloli idan aka yi maganinsu dukkan al’amura a bangarorin za su tafi kamar yadda ya dace.

Kasancewa a matsayin Malamain makaranta a halin da ake ciki yanzu ya sha bamban da yadda aikin koyarwa yake a shekarun da suka gabata, al’amarin ilimi ya dauki wani sabon babbi daga yadda aka san shi a baya, hakan kuma shi ne yasa abubuwa suka kasance akwai matsala da sa kyama ga wadanda suke fatan daukar aikin koyarwa a matsayin wani aiki ne da yake da daraja ko kima a Nijeriya.

  • Gwamnatin Tarayya Ta Kara Karbo Bashin Dala Biliyan 3.45 Daga Bankin Duniya
  • Kuskure Ne A Ɗauka RARARA Ba Kowan Komi Ba Ne – Farfesa Malumfashi

Aikin koyarwa ana iya yi ma shi Kallon shi ne matakalar da ake amfani da ita wajen koyawa dalibai ’yan makaranta shi ilimin ta hanyar amfani da dabarun da suka dace.Aiki ko sana’ar koyarwar ce ta samar da sauran kwararru ta ayyukan da suke yi, yadda al’umma suke bunkas ko ci gaban ya danganta ne ga irin hazikan Malaman da suka daukar ma ransu za su yi  aikin koyarwa.Wannan kuwa ba tare da sun yi la’akari da irin rikon sakainar kashin  da ake yi wa Malaman Makaranta da aikin na sun a koyarwa ba,

Ba kamar yadda wasu suke tunani ko Kallon al’amarin ba domi kuwa aikin koyarwa ya wuce shiga cikin aji, rike alli, da kuma bayar da umarni ba, abin ya yi daidai da sanin makamar da yadda za a sayar da labari ga wanda ya shirya sayn shi, sai shi a matsyin shi na Malami ya san hanya mafi dacewa yadda zai  tsara labarin hanyar mafi dacewa,ta yadda shi mai son sayen za iyi na’ama abubuwan da labarin ya kunsa.Idan har ya yi hakan abin ba tsaya kan yana bada umarni bane da wasu bayanai, ko ilimi a zukatan dalibai ba wanda abin zai masu amfani duk tsawon rayuwarsu.

Aikin koyarwa wani abu ne da ake yi ma Kallon da akwai kima da ganin darajar masu yin shi ne da haka ne kuma ake yi ma sana’ar kallo har ila yau na mafarin dukkan wadansu ayyuka na kwararru da Malamai ana ganin kimar tasu ne saboda irin dabarar da suke da ita ta koyar da ilimi.

Koyarwa a matsayin aiki wata sana’a ce ko aikin da yake tabbatar da isar da sakun da ake son a sani ko ayyukan da suka kamata saboda dorewar mutane da kuma inda suke.Irin wadannan ayyukan sai da ilimi ake gudanar da su na yadda za ayi maganin matsala ko matsalolin da  za a iya fuskanta da ba kasafai akn hadu da su ba,wata kwarewa ce da ke cikin aikin  na koyarwa saboda dorewar al’umma.

Yayin da ake samun ci gaban al’amura hakanan ma yadda ake aiwatar da aikin koyarwa da yadda yake a tsarin ilimi na Nijeriya, sai wasu sabbin matsaloli suka bayyana da suke fuskantar aikin koyarwa a Nijeriya wadanda suka hada da:

Ilimi
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus
Ilimi

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

July 3, 2026
Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Next Post
Gyaran Jiki, Ciki Da Waje Da Hasken Fata

Gyaran Jiki, Ciki Da Waje Da Hasken Fata

LABARAI MASU NASABA

Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI

Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI

July 16, 2026
Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

July 16, 2026
M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin  Mataimakinsa

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

July 16, 2026
Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.