• English
  • Business News
Thursday, August 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Amurka Da Taiwan Suka Yi Kafin Honduras Ta Yanke Hulda Da Taiwan?

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Me Amurka Da Taiwan Suka Yi Kafin Honduras Ta Yanke Hulda Da Taiwan?

BUENOS AIRES, ARGENTINA - 2023/01/24: Honduras' President Xiomara Castro, seen on during the Community of Latin American and Caribbean States (CELAC) Summit in Buenos Aires. (Photo by Manuel Cortina/SOPA Images/LightRocket via Getty Images)

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ranar 30 ga watan Maris, ma’aikatar harkokin wajen kasar Honduras ta sanar da cewa, shugabar kasar Xiomara Castro, za ta ziyarci kasar Sin nan ba da dadewa ba. Wannan sanarwa ta zo ne kwanaki 4 kacal, bayan Honduras ta katse huldar diflomasiyya da Taiwan, tare da kulla hulda da kasar Sin.

Kafin kulla huldar diflomasiyya tsakanin kasashen Sin da Honduras, hukumomin Taiwan karkashin jam’iyyar DPP, sun yi kokarin daidaita lamura a tsakaninsu da Honduras, inda har suka nemi kasar Amurka ta shiga tsakani. Sai dai, duk irin kokarin da Taiwan da Amurka suka yi, bai cimma nasara ba.

  • Wakilin Sin Ya Jaddada Matsayin Nahiyar Afirka Na Kasancewa A Kan Gaba Wajen Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Tsaron Kanta

Hukumomin Taiwan karkashin jam’iyyar DPP sun dade suna kiyaye huldarsu ta diflomasiyya ta hanyar amfani da dalar Amurka. Ko a baya-bayan nan, an bankado batutuwan amfani da dala a harkokin diflomasiyyar Honduras da Taiwan, ciki har da wanda ya shafi sama da dalar Amurka miliyan 20.

A watan Nuwamban shekarar 2021, bayan shugaba Castro ta Honduras ta bayyana cewa, za ta nemi kulla hulda da Sin yayin yakin neman zabenta, nan da nan mataimakin sakataren harkokin wajen Amurka Brian Nichols ya garzaya Honduras, inda ya furta a fili cewa, yana fatan Honduras za ta ci gaba da hulda da Taiwan. A watan Janairun bana ne kuma, Amurka ta shigar da jam’iyyar DPP cikin wani shiri da ya kunshi bangarorin 3, domin taimakawa Honduras.

Sai dai, sakamako ya sake tabbatar da cewa, ‘yancin Taiwan ba abu ne mai yuwuwa ba, kuma ba za a yi aminta da bangarorin waje ba. Shekaru 7 bayan Tsai Ing-wen ta kama aiki a matsayin jagorar hukumomin Taiwan, adadin wadanda ke huldar diflomasiyya da yankin ya ragu daga 22 zuwa 13. Wato karin kasashen duniya na kara amincewa da manufar Sin daya tak a duniya da kuma goyon bayan dinkewar kasar baki daya. Wannan shi ne yanayin da ake ciki a yanzu. (Fa’iza Mustapha)

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Ta Kammala Gwajin Farko Na Sauka Da Tashin Kumbon Binciken Duniyar Wata Mai Dauke Da Bil Adama

An Bude Gasar Wasannin Ta Duniya Ta 2025 A Chengdu

 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Na Yi Jima’i A Ramadana Da Rana Kuma Ba Zan Iya Kaffara Ba, Ko Za Ta Fadi A Kaina?

Next Post

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Da Suka Mallaki Makaman Nukiliya Su Rage Barazanar Barkewar Yaki

Related

Kasar Sin Ta Kammala Gwajin Farko Na Sauka Da Tashin Kumbon Binciken Duniyar Wata Mai Dauke Da Bil Adama
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Kammala Gwajin Farko Na Sauka Da Tashin Kumbon Binciken Duniyar Wata Mai Dauke Da Bil Adama

14 minutes ago
An Bude Gasar Wasannin Ta Duniya Ta 2025 A Chengdu
Daga Birnin Sin

An Bude Gasar Wasannin Ta Duniya Ta 2025 A Chengdu

1 hour ago
An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe
Daga Birnin Sin

An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe

10 hours ago
Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

19 hours ago
Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci
Daga Birnin Sin

Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci

21 hours ago
Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping
Daga Birnin Sin

Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping

22 hours ago
Next Post
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Da Suka Mallaki Makaman Nukiliya Su Rage Barazanar Barkewar Yaki

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Da Suka Mallaki Makaman Nukiliya Su Rage Barazanar Barkewar Yaki

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Kammala Gwajin Farko Na Sauka Da Tashin Kumbon Binciken Duniyar Wata Mai Dauke Da Bil Adama

Kasar Sin Ta Kammala Gwajin Farko Na Sauka Da Tashin Kumbon Binciken Duniyar Wata Mai Dauke Da Bil Adama

August 7, 2025
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara

An Kashe ‘Yan Ta’adda Fiye Da 30 A Wani Harin Jirgin Sama A Wurin Daurin Aure A Zamfara

August 7, 2025
An Bude Gasar Wasannin Ta Duniya Ta 2025 A Chengdu

An Bude Gasar Wasannin Ta Duniya Ta 2025 A Chengdu

August 7, 2025
Gwamnan Kano Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Gentle, Ya Bada Umarnin Zakulo Masu Laifin

Gwamnan Kano Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Gentle, Ya Bada Umarnin Zakulo Masu Laifin

August 7, 2025
Ta Yaya Za a Ba Matasa Damar Raya Kansu?

Ta Yaya Za a Ba Matasa Damar Raya Kansu?

August 7, 2025
Nijeriya Da Indiya Za Su Haɗa Kai Wajen Yaƙi Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya Da Indiya Za Su Haɗa Kai Wajen Yaƙi Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi

August 7, 2025
Al Hilal Za Ta Biya Yuro Miliyan 53 Don Ɗaukar Nunez Daga Liverpool

Al Hilal Za Ta Biya Yuro Miliyan 53 Don Ɗaukar Nunez Daga Liverpool

August 7, 2025
Masu Ƙwacen Waya Sun Kashe Ɗalibin BUK A Kano

Masu Ƙwacen Waya Sun Kashe Ɗalibin BUK A Kano

August 7, 2025
Jami’an Tsaro Sun Daƙile Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara, Sun Ƙwato Bindigogi

Jami’an Tsaro Sun Daƙile Harin ‘Yan Bindiga A Zamfara, Sun Ƙwato Bindigogi

August 7, 2025
An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe

An Bude Bikin Fina-Finan Kasar Sin A Zimbabwe

August 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.