• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ke Sa Karamar Budurwa Soyayya Da Tsoho?

by Rabi'at Sidi Bala
1 year ago
in Taskira
0
Me Ke Sa Karamar Budurwa Soyayya Da Tsoho?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A wannan makon mun zo muku da sabon salo, maimakon tattaunawa da Mabiya shafin Taskira, mai karatu da kai za mu yi. Sai ka kalmashe kafa ka gyara zama, mu je zuwa…

Bari mu fara wannan batu da soyayyar da ke faruwa tsakanin tsofaffi maza da kuma kananan yara jikokinsu. Bisa halitta duk wani mutum da irin abin da yake sha’awa. Haka ma yake a cikin maza da mata kowanne da irin bangaren da ya fi sha’awar soyayya ko aure.

  • Har Yanzu Ƙanjamau Na Kashe Mutum Guda Duk Bayan Minti ÆŠaya – Majalisar ÆŠinkin Duniya
  • Kamfanonin Nijeriya Sun Kara Wa Ma’aikatansu Albashin Naira Tiriliyan 4.6  Cikin Wata 6 -NBS

A dabi’a irin ta mace, ba ta cika kula namiji wanda suke shekarunsu kusan daya ba ko ya grime ta da shekaru kadan bare kuma ta tsaya tana sauraron wanda ta girme shi. Duk da yake akwai wasu matan da su kuma sun fi sha’awan kananan yara maza. Haka nan yake ga wasu ‘yan matan da suke soyayya da mazan da za su yi jika da su.

Dattijan maza ba sa doguwar soyayya idan suka ga mace suna so. Don haka duk dattijon da aka ga yana doguwar soyayya da mata, to akwai alamun tsohon kawai ne. Irin wadannan tsofaffin akwai kananan ‘yan mata da su kuma irinsu suka fi kulawa a soayya, saboda da dalili kamar haka:

– Rashin Sanin Ciwon Kai- wasu kananan matan suna fadawa tsundum cikin soyayya da dattijai ne saboda rashin wayo na karancin shekarun da za su iya tantance maza. A irin wannan yananyin idan mace ta hadu da dattijon najadu ya soma lalata da ita, ta rika bin tsoffi kenan suna zina da ita.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Wasu Mata Ke Gallaza Wa ‘Ya’yansu Domin Bakanta Wa Mazajensu

Shin Ziyarar Bazata Zuwa Gidan Budurwa Daga Saurayi Na Bata Wa ‘Yanmatan Rai?

– Kusanci: Akwai wasu kananan ‘ya’ya mata da sun fi samun yin kusanci da tsoffin maza fiye da samari. Wannan kusance na bada damar samun shakuwar da za ta yi sha’awar wannan dattijon, saboda wasu halayensa na kirki ko kuma na banza. Yadda za ta rika ganin duk namijin da bai da irin wadannan shekarun ba zai samun abin da take sha’awar ganin sa da su ba.

– Rigakafin Yaudara: Su dai tsoffin da suke soyayya da kananan ‘yan mata ba su cika musu alkawarin aure ba bare ma su saka a ransa za su aure shi kuma daga baya ya yaudare ta. Wannan shi ma dalili ne da ‘yan mata kananan ke kula tsoffin maza da soyayya.

– Rashin Takura: Ita mace koda kuwa babba ce ba ta son takura ko a sakamata idanuwa. Su kuwa wadannan dattawan najadu tun da sun san ba auren su za su yi ba, ba ma sa so asan suna hulda da kananan yaran bare kuma su takurawa rayuwar yarinyar. Saboda wannan dama na watayawa da ‘yan matan suke samu wajen wadannan tsoffin suke ba su sha’awar yin soyayya da su.

-Son Abun Duniya: Da yake wasu tsoffi masu soyayya da kananan yara suna da abin hannunsu. Kuma ba su shakka ko jin za fi kashewa irin wadannan ‘yan matan, hakan ya sa ‘yan mata kanana suke matukar son yin soyayya da dattawan maza, domin samun biyan bukatunsu da zai iya tinkarosu ako da yaushe.

Wadannan suna cikin dalilan da ya sa kananan ‘yan mata suke nacewa wajen yin soyayya da dattawan da suka haifi iyayensu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Fahimtar Kasar Sin 

Next Post

Yawan Cin Namijin Goro Na Iya Hana Maza Haihuwa

Related

Yadda Wasu Mata Ke Gallaza Wa ‘Ya’yansu Domin Bakanta Wa Mazajensu
Taskira

Yadda Wasu Mata Ke Gallaza Wa ‘Ya’yansu Domin Bakanta Wa Mazajensu

2 weeks ago
Shin Ziyarar Bazata Zuwa Gidan Budurwa Daga Saurayi Na Bata Wa ‘Yanmatan Rai?
Taskira

Shin Ziyarar Bazata Zuwa Gidan Budurwa Daga Saurayi Na Bata Wa ‘Yanmatan Rai?

4 weeks ago
Yadda Rashin Ilimi Ke Cutar Da Rayuwar Al’umma
Taskira

Yadda Rashin Ilimi Ke Cutar Da Rayuwar Al’umma

1 month ago
Mece Ce Makomar ‘Ramadan Basket’ A Wannan Lokaci Na Matsin Tattalin Arziki?
Taskira

Mece Ce Makomar ‘Ramadan Basket’ A Wannan Lokaci Na Matsin Tattalin Arziki?

3 months ago
Me Ya Sa Wasu Yaran Ba Sa Jin Maganar Iyayensu?
Taskira

Me Ya Sa Wasu Yaran Ba Sa Jin Maganar Iyayensu?

4 months ago
Me Ke Sa Mata Gallaza Wa Yaran Da Aka Bar Musu Amana?
Taskira

Me Ke Sa Mata Gallaza Wa Yaran Da Aka Bar Musu Amana?

4 months ago
Next Post
Yawan Cin Namijin Goro Na Iya Hana Maza Haihuwa

Yawan Cin Namijin Goro Na Iya Hana Maza Haihuwa

LABARAI MASU NASABA

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

May 15, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don YaÆ™ar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.