• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Waje Suke Halartar CISCE?

by CGTN Hausa and Sulaiman
6 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Waje Suke Halartar CISCE?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Daga ranar 26 zuwa 30 ga watan ne ake gudanar da taron baje kolin tsarin samar da kaya na duniya na kasar Sin ko CISCE karo na 2 a birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin. 

 

Alkaluma sun nuna cewa, kamfanoni, da hukumomi, da kungiyoyin kasa da kasa fiye da 620 suna halartar taron, adadin da ya karu da kaso 20% kan na karon da ya gabata. Kana yawan mahalarta taron da suka fito daga kasashen ketare ya karu zuwa kaso 32% daga 26% na karon da ya gabata.

  • Daga Ƙarshe Dai Za A Gudanar da Ƙidayar Ƙasa A 2025
  • Dikko Radda Ya Bai Wa Gwarazan Hikayata Kyautar Kudi

Har ila yau, yawan kamfanonin da ke cikin manyan kamfanoni 500 da ke kan gaba a duniya, wadanda suke halartar taron ya karu da 42% kan na karon da ya gabata. A cikin dukkan ‘yan kasuwan da suke halartar taron, wadanda suka fito daga Amurka sun yi rinjaye, yayin da yawan kamfanonin Turai da Japan ya karu sosai. To, ko mene ne ya sa wadannan tarin bangarori suke halartar baje kolin?

 

Labarai Masu Nasaba

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Da yawa daga kamfanonin waje, suna darajta damammakin yin mu’amala, da hadin gwiwa da taron CISCE yake samarwa. A matsayin taron baje kolin na farko a duniya wanda ya shafi tsarin samar da kaya da gwamnatin wata kasa ta shirya, taron na CISCE ya kasance hajar da kowa zai yi amfani da ita a duniya.

 

Ban da haka kuma, kamfanonin waje sun amince da karfin kasar Sin na samar da kaya a duniya. A matsayin kasa mafi samar da kaya, da kuma yin cinikin hajoji a duniya, kasar Sin ta taka muhimmiyar rawa a tsarin samar da kaya na duniya. Har ila yau, kasar Sin tana samar wa masu sayayya na kasa da kasa kayayyaki masu inganci da araha, tare da samar da muhimmin tabbaci na tafiyar da harkokin tattalin arziki, yayin da kasar Sin take tafiyar da cikakken tsarin masana’antu, lamarin da ya taimakawa kamfanonin waje su kyautata tafiyar da harkokinsu, da kuma rage kudin kashewa.

 

Yadda kasar Sin take himmantuwa wajen raya tattalin arzikin duniya mai bude kofa, da kiyaye daidaiton tsarin masana’antu, da samar da kaya a duniya, ya karfafa gwiwar kamfanonin kasar wajen shiga kasuwannin kasar Sin. (Tasallah Yuan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Daga Ƙarshe Dai Za A Gudanar da Ƙidayar Ƙasa A 2025

Next Post

TETFund Ta Dakatar Da Tura Malamai Karatu Ƙasar Waje 

Related

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe
Daga Birnin Sin

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

12 hours ago
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

12 hours ago
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata
Daga Birnin Sin

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

14 hours ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

17 hours ago
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

18 hours ago
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

20 hours ago
Next Post
TETFund Ta Dakatar Da Tura Malamai Karatu Ƙasar Waje 

TETFund Ta Dakatar Da Tura Malamai Karatu Ƙasar Waje 

LABARAI MASU NASABA

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.