• English
  • Business News
Friday, May 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Waje Suke Halartar CISCE?

by CGTN Hausa and Sulaiman
6 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Waje Suke Halartar CISCE?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Daga ranar 26 zuwa 30 ga watan ne ake gudanar da taron baje kolin tsarin samar da kaya na duniya na kasar Sin ko CISCE karo na 2 a birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin. 

 

Alkaluma sun nuna cewa, kamfanoni, da hukumomi, da kungiyoyin kasa da kasa fiye da 620 suna halartar taron, adadin da ya karu da kaso 20% kan na karon da ya gabata. Kana yawan mahalarta taron da suka fito daga kasashen ketare ya karu zuwa kaso 32% daga 26% na karon da ya gabata.

  • Daga Ƙarshe Dai Za A Gudanar da Ƙidayar Ƙasa A 2025
  • Dikko Radda Ya Bai Wa Gwarazan Hikayata Kyautar Kudi

Har ila yau, yawan kamfanonin da ke cikin manyan kamfanoni 500 da ke kan gaba a duniya, wadanda suke halartar taron ya karu da 42% kan na karon da ya gabata. A cikin dukkan ‘yan kasuwan da suke halartar taron, wadanda suka fito daga Amurka sun yi rinjaye, yayin da yawan kamfanonin Turai da Japan ya karu sosai. To, ko mene ne ya sa wadannan tarin bangarori suke halartar baje kolin?

 

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

Da yawa daga kamfanonin waje, suna darajta damammakin yin mu’amala, da hadin gwiwa da taron CISCE yake samarwa. A matsayin taron baje kolin na farko a duniya wanda ya shafi tsarin samar da kaya da gwamnatin wata kasa ta shirya, taron na CISCE ya kasance hajar da kowa zai yi amfani da ita a duniya.

 

Ban da haka kuma, kamfanonin waje sun amince da karfin kasar Sin na samar da kaya a duniya. A matsayin kasa mafi samar da kaya, da kuma yin cinikin hajoji a duniya, kasar Sin ta taka muhimmiyar rawa a tsarin samar da kaya na duniya. Har ila yau, kasar Sin tana samar wa masu sayayya na kasa da kasa kayayyaki masu inganci da araha, tare da samar da muhimmin tabbaci na tafiyar da harkokin tattalin arziki, yayin da kasar Sin take tafiyar da cikakken tsarin masana’antu, lamarin da ya taimakawa kamfanonin waje su kyautata tafiyar da harkokinsu, da kuma rage kudin kashewa.

 

Yadda kasar Sin take himmantuwa wajen raya tattalin arzikin duniya mai bude kofa, da kiyaye daidaiton tsarin masana’antu, da samar da kaya a duniya, ya karfafa gwiwar kamfanonin kasar wajen shiga kasuwannin kasar Sin. (Tasallah Yuan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Daga Ƙarshe Dai Za A Gudanar da Ƙidayar Ƙasa A 2025

Next Post

TETFund Ta Dakatar Da Tura Malamai Karatu Ƙasar Waje 

Related

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

30 minutes ago
Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

2 hours ago
Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci
Daga Birnin Sin

Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci

2 hours ago
Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

4 hours ago
An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

5 hours ago
Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako
Daga Birnin Sin

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

6 hours ago
Next Post
TETFund Ta Dakatar Da Tura Malamai Karatu Ƙasar Waje 

TETFund Ta Dakatar Da Tura Malamai Karatu Ƙasar Waje 

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

May 15, 2025
Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA

Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA

May 15, 2025
Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

May 15, 2025
Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci

Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci

May 15, 2025
Majalisa Ta Yi Watsi Da Ƙudirin Dokar Karɓa-karɓa A Kujerar Shugaban Ƙasa A Tsakanin Shiyyoyin Nijeriya

Majalisar Wakilai Za Ta Binciki Yadda Aka Samu Mummunan Sakamakon Jarabawar UTME 2025

May 15, 2025
Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

May 15, 2025
An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

May 15, 2025
HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

May 15, 2025
Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

May 15, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.