• English
  • Business News
Monday, August 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Messi Ya Fi Maradona A Argentina –In Ji Kocinsa

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
in Wasanni
0
Messi Ya Fi Maradona A Argentina –In Ji Kocinsa

Messi

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kocin tawagar ‘yan wasan tawagar Argentina, Lionel Scaloni ya ce dan wasa Lionel Messi ya sha gaban Diego Maradona a matakin fitatcen dan wasan kwallon kafa  na duniya.

 Scaloni ya ce idan an bani zabi a tsakaninsu Messi zan zaba, domin yana da wasu abubuwa na musamman a tare da shi sabpda shi ne fitatcen dan kwallo a duniya, koda yake Maradona ma ya yi fice  kamar yadda Scaloni ya yi hira da gidan radiyon Cope a Argentina ranar Talata.

  • ’Yar Kasuwa Elizabeth Homes: Labarin Tashe Da Rushewarta (I)
  • Dole A Hada Karfi Wajen Dakile Bazuwar Makamai A Afirka –Buhari

 Mutane a Argentina sun fi kaunar Maradona fiye da Messi, sai dai watakila a samu sauyi nan gaba, bayan da dan wasan Paris St Germain ya ja ragama da Argentina ta lashe kofin duniya a Katar.

 A watan jiya Argentina ta dauki kofin duniya na uku jumulla, kuma na farko tun bayan da Maradona yaja ragamar kasar ta lashe a shekarar 1986 sai dai a shekara ta 2014 taje wasan karshe inda tayi rashin nasara a hannun kasar Jamus.

Scaloni ya ce ya samu damar magana da Messi a lokacin da aka nada shi kociyan Argentina a 2018, inda ya rarrashi dan wasan PSG bayan da kasar ta kasa kai bante a gasar kofin duniya a Rasha.

Labarai Masu Nasaba

Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?

Osimhen Ya Kammala Komawa Galatasaray

Ya ce ”Abin da muka fara yi shi ne kiran waya ta bidiyo da Messi, kuma ya ce an martaba shi, abin da na fara sanar da shi cewar muna bukatarsa kuma haka kuwa aka yi ya dawo wasa bayan wata takwas muna jiranshi daga nan muka samu nasarar da muke bukata.”

 Ya kara da cewa ”Horar da Messi ba abu bane mai wahala saboda babu yadda za kayi ka ci gyaransa, domin kwararre ne, wani lokaci za ka shawarce shi ya kara sa matsi – idan yana kan ganiya ba magana.”

Haka kuma Scaloni ya kare mai tsaron ragarsa, Emiliano Martinez kan yadda aka yi ta caccakarsa bisa dabi’a da ya nuna a lokacin da ya karbi kyautar mai tsaron ragar da ba kamarsa a Katar.

Haka kuma mai tsaron ragar ya rike ‘yar tsana mai fuskar Kylian Mbappe a lokacin da Argentina ke zagaye birin a budaddiyar mota inda ya ce akwai wasu halaye da ya nuna shi kansa zai yi dana sani, amma dai mai tsaron raga ne kwararre.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ArgentinaKociMessiScaloniWasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Atiku Ya Sha Alwashin Ƙara Wa Jihohi Da Ƙananan Hukumomi Ƙarfin Iko

Next Post

Ya Wajaba INEC Ta Hana Yakin Neman Zabe Bisa Amfani Da Addini

Related

Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?
Wasanni

Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?

2 days ago
Osimhen Ya Kammala Komawa Galatasaray
Wasanni

Osimhen Ya Kammala Komawa Galatasaray

3 days ago
Kare Ya Ciji Tsohon Ɗan Wasan Barcelona A Mazakuta
Wasanni

Kare Ya Ciji Tsohon Ɗan Wasan Barcelona A Mazakuta

4 days ago
Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United
Wasanni

Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United

5 days ago
Morocco Ta Shigar Da Ƙara Kan Nasarar Super Falcons A Gasar WAFCON
Wasanni

Morocco Ta Shigar Da Ƙara Kan Nasarar Super Falcons A Gasar WAFCON

6 days ago
Tinubu Ya Karrama Mata ‘Yan Ƙwallon Nijeriya Da Lambar Girmamawa (OON), Dala Dubu 100 Da Gidaje
Da ɗumi-ɗuminsa

Tinubu Ya Karrama Mata ‘Yan Ƙwallon Nijeriya Da Lambar Girmamawa (OON), Dala Dubu 100 Da Gidaje

7 days ago
Next Post
Ya Wajaba INEC Ta Hana Yakin Neman Zabe Bisa Amfani Da Addini

Ya Wajaba INEC Ta Hana Yakin Neman Zabe Bisa Amfani Da Addini

LABARAI MASU NASABA

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

August 4, 2025
Gwamna Buni Ya Bukaci Sabon Sarkin Gudi Ya Jagoranci Zaman Lafiya, Hadin Kai, Da Ci Gaban Kasa

Gwamna Buni Ya Bukaci Sabon Sarkin Gudi Ya Jagoranci Zaman Lafiya, Hadin Kai, Da Ci Gaban Kasa

August 4, 2025
Gina Tituna A Karkara Yana Bunkasa Tattalin Arziki – Gwamna Sule

Gina Tituna A Karkara Yana Bunkasa Tattalin Arziki – Gwamna Sule

August 4, 2025
Tsohon Dan Majalisar Taraba Usman Ya Fice Daga APC

Tsohon Dan Majalisar Taraba Usman Ya Fice Daga APC

August 4, 2025
Yadda Al’ummar Da Ke Zaune Da ‘Yan Bindiga Ke Rayuwa A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Da Dama A Kauyukan Zamfara

August 4, 2025
Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Gyaran Hali Na Kurmawa Gidan Tarihi

Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Gyaran Hali Na Kurmawa Gidan Tarihi

August 4, 2025
Kashe N712bn Kan Gyaran Filin Jiragen Saman Legas Rashin Sanin Ya Kamata Ne – ADC 

Kashe N712bn Kan Gyaran Filin Jiragen Saman Legas Rashin Sanin Ya Kamata Ne – ADC 

August 4, 2025
Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina

Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina

August 3, 2025
Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi

Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi

August 3, 2025
Wasu Kungiyoyi Sun Yi Kira Ga Dan Majalisa Aminu Sani Jaji Ya Fito Takarar Gwamnan Zamfara 

Wasu Kungiyoyi Sun Yi Kira Ga Dan Majalisa Aminu Sani Jaji Ya Fito Takarar Gwamnan Zamfara 

August 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.