• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Messi Ya Fi Maradona A Argentina –In Ji Kocinsa

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
in Wasanni
0
Messi Ya Fi Maradona A Argentina –In Ji Kocinsa

Messi

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kocin tawagar ‘yan wasan tawagar Argentina, Lionel Scaloni ya ce dan wasa Lionel Messi ya sha gaban Diego Maradona a matakin fitatcen dan wasan kwallon kafa  na duniya.

 Scaloni ya ce idan an bani zabi a tsakaninsu Messi zan zaba, domin yana da wasu abubuwa na musamman a tare da shi sabpda shi ne fitatcen dan kwallo a duniya, koda yake Maradona ma ya yi fice  kamar yadda Scaloni ya yi hira da gidan radiyon Cope a Argentina ranar Talata.

  • ’Yar Kasuwa Elizabeth Homes: Labarin Tashe Da Rushewarta (I)
  • Dole A Hada Karfi Wajen Dakile Bazuwar Makamai A Afirka –Buhari

 Mutane a Argentina sun fi kaunar Maradona fiye da Messi, sai dai watakila a samu sauyi nan gaba, bayan da dan wasan Paris St Germain ya ja ragama da Argentina ta lashe kofin duniya a Katar.

 A watan jiya Argentina ta dauki kofin duniya na uku jumulla, kuma na farko tun bayan da Maradona yaja ragamar kasar ta lashe a shekarar 1986 sai dai a shekara ta 2014 taje wasan karshe inda tayi rashin nasara a hannun kasar Jamus.

Scaloni ya ce ya samu damar magana da Messi a lokacin da aka nada shi kociyan Argentina a 2018, inda ya rarrashi dan wasan PSG bayan da kasar ta kasa kai bante a gasar kofin duniya a Rasha.

Labarai Masu Nasaba

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

Ya ce ”Abin da muka fara yi shi ne kiran waya ta bidiyo da Messi, kuma ya ce an martaba shi, abin da na fara sanar da shi cewar muna bukatarsa kuma haka kuwa aka yi ya dawo wasa bayan wata takwas muna jiranshi daga nan muka samu nasarar da muke bukata.”

 Ya kara da cewa ”Horar da Messi ba abu bane mai wahala saboda babu yadda za kayi ka ci gyaransa, domin kwararre ne, wani lokaci za ka shawarce shi ya kara sa matsi – idan yana kan ganiya ba magana.”

Haka kuma Scaloni ya kare mai tsaron ragarsa, Emiliano Martinez kan yadda aka yi ta caccakarsa bisa dabi’a da ya nuna a lokacin da ya karbi kyautar mai tsaron ragar da ba kamarsa a Katar.

Haka kuma mai tsaron ragar ya rike ‘yar tsana mai fuskar Kylian Mbappe a lokacin da Argentina ke zagaye birin a budaddiyar mota inda ya ce akwai wasu halaye da ya nuna shi kansa zai yi dana sani, amma dai mai tsaron raga ne kwararre.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ArgentinaKociMessiScaloniWasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Atiku Ya Sha Alwashin Ƙara Wa Jihohi Da Ƙananan Hukumomi Ƙarfin Iko

Next Post

Ya Wajaba INEC Ta Hana Yakin Neman Zabe Bisa Amfani Da Addini

Related

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona
Wasanni

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

22 hours ago
Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG
Wasanni

Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

3 days ago
Manchester United Ta Kammala Ɗaukar Cunha Daga Wolves Akan Miliyan 62.5
Wasanni

Manchester United Ta Kammala Ɗaukar Cunha Daga Wolves Akan Miliyan 62.5

4 days ago
‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa
Wasanni

‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

5 days ago
Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano
Labarai

Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano

6 days ago
Unity Cup: Yau Nijeriya Za Ta Buga Wasan Ƙarshe Da Ƙasar Jamaica
Wasanni

Unity Cup: Yau Nijeriya Za Ta Buga Wasan Ƙarshe Da Ƙasar Jamaica

6 days ago
Next Post
Ya Wajaba INEC Ta Hana Yakin Neman Zabe Bisa Amfani Da Addini

Ya Wajaba INEC Ta Hana Yakin Neman Zabe Bisa Amfani Da Addini

LABARAI MASU NASABA

An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

June 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

June 6, 2025
Sallar Layya: Gwamnan Zamfara Ya Buƙaci Musulmin Su Tuna Da Muhimmancin Sadaukarwa Da Halin Ƙwarai

Sallar Layya: Gwamnan Zamfara Ya Buƙaci Musulmin Su Tuna Da Muhimmancin Sadaukarwa Da Halin Ƙwarai

June 6, 2025
Tsohon Babban Alƙalin Nijeriya  Mohammed Uwais Ya Rasu Ya Shekara 89

Tsohon Babban Alƙalin Nijeriya  Mohammed Uwais Ya Rasu Ya Shekara 89

June 6, 2025
Wajibi A Mayar Da Hankali Kan ‘Yancin Yara

Wajibi A Mayar Da Hankali Kan ‘Yancin Yara

June 6, 2025
Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

June 6, 2025
aure

Kar Ki Bari Naman Sallah Ya Kashe Miki Aure Yar’uwa

June 6, 2025
Ministan Tsaro

Ministan Tsaro Ya Yi Gargadin Sake Dawowar Boko Haram Na Barazana Ga Nijeriya

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.