ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ministan Harkokin Kasar Wajen Kasar Sin Da Takwaransa Na Iran Sun Tattauna Ta Wayar Tarho Kan Rikicin Isra’ila Da Iran

by CGTN Hausa
2 years ago
Sin

Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi da takwaransa na kasar Iran Hossein Amir-Abdollahian sun tattauna ta wayar tarho a ranar 16 ga watan Afrilu dangane da takun saka tsakanin Isra’ila da Iran.

Amir-Abdollahian ya bayyana wa Wang cewa, matsayin Iran kan harin da aka kai a sashin karamin ofishin jakadancin Iran a birnin Damascus na kasar Syria. Yana mai cewa kwamitin sulhu na MDD bai bayar da martanin da ya dace kan wannan harin ba, kuma Iran na da hakkin kare kanta, a matsayin mayar da martani ga take hakkinta.

  • Xi Ya Gabatar Da Ka’idoji Hudu Don Warware Rikicin Ukraine
  • Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 12, Sun Ƙwato Babura Da Makamai A Zamfara

Amir-Abdollahian ya ce, halin da yankin ke ciki a halin yanzu yana da matukar muhimmanci, kuma Iran a shirye take ta kai zuciya nesa, kuma ba ta da niyyar kara ta’azzara lamarin.

ADVERTISEMENT

A nasa bangaren kuwa, Wang ya ce, kasar Sin na matukar yin Allah wadai da kakkausar murya kan harin da aka kai kan sashin karamin ofishin jakadancin Iran da ke Damascus, tare da mai da shi a matsayin babban cin zarafin dokokin kasa da kasa, kuma ba za a amince da hakan ba.

Kasar Sin ta lura da furucin na Iran na cewa matakin da ta dauka yana da iyaka, kuma wani mataki ne na kariyar kai a matsayin martani ga harin da aka kai kan karamin ofishin jakadancin Iran a Syria, a cewar Wang.

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Gana Da Sarkin Thailand

Babban Taron Kawancen Sin Da Afirka Ya Nuna Hadin Gwiwa Kan Gudanar Da Tsarin Shugabancin Duniya Na Bai-Daya

Ya kara da cewa, an yi imanin cewa Iran za ta iya tafiyar da lamarin yadda ya kamata, tare da kiyaye zaman lafiya a yankin da kare ikonta da martabarta.

A wannan rana, Wang Yi ya kuma yi tattaunawa ta wayar tarho da takwaransa na kasar Saudiyya Faisal bin Farhan Al Saud, game da halin da ake ciki a yankin Gabas ta Tsakiya, da kuma alakar Sin da Saudiyya. (Mai Fassarawa: Yahaya Mohammed)

 

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Xi Jinping Ya Gana Da Sarkin Thailand
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Gana Da Sarkin Thailand

November 14, 2025
Babban Taron Kawancen Sin Da Afirka Ya Nuna Hadin Gwiwa Kan Gudanar Da Tsarin Shugabancin Duniya Na Bai-Daya
Daga Birnin Sin

Babban Taron Kawancen Sin Da Afirka Ya Nuna Hadin Gwiwa Kan Gudanar Da Tsarin Shugabancin Duniya Na Bai-Daya

November 14, 2025
Sin Ta Yi Tsokaci Kan Kalaman Da Firaministar Japan Takaichi Sanae Ta Yi A Kanta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Tsokaci Kan Kalaman Da Firaministar Japan Takaichi Sanae Ta Yi A Kanta

November 14, 2025
Next Post
NDLEA Ta Kona Kilo 304,436 Tare Da Lita 40,042 Na Haramtattun Kwayoyi Da Aka Kama A Legas Da Ogun

NDLEA Ta Kona Kilo 304,436 Tare Da Lita 40,042 Na Haramtattun Kwayoyi Da Aka Kama A Legas Da Ogun

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Gana Da Sarkin Thailand

Xi Jinping Ya Gana Da Sarkin Thailand

November 14, 2025
BUK Za Ta Kafa Cibiyar Horas da Aikin Jarida da Sabbin Kafofin Sadarwa Na Zamani

BUK Za Ta Kafa Cibiyar Horas da Aikin Jarida da Sabbin Kafofin Sadarwa Na Zamani

November 14, 2025
Babban Taron Kawancen Sin Da Afirka Ya Nuna Hadin Gwiwa Kan Gudanar Da Tsarin Shugabancin Duniya Na Bai-Daya

Babban Taron Kawancen Sin Da Afirka Ya Nuna Hadin Gwiwa Kan Gudanar Da Tsarin Shugabancin Duniya Na Bai-Daya

November 14, 2025
Sin Ta Yi Tsokaci Kan Kalaman Da Firaministar Japan Takaichi Sanae Ta Yi A Kanta

Sin Ta Yi Tsokaci Kan Kalaman Da Firaministar Japan Takaichi Sanae Ta Yi A Kanta

November 14, 2025
Tsohon Gwamnan Anambra, Willie Obiano, Ya Rasu Yana Da Shekaru 70

Tsohon Gwamnan Anambra, Willie Obiano, Ya Rasu Yana Da Shekaru 70

November 14, 2025
ADC Ta Tsara Ka’idojin Da Shugabanninta Za Su Bi Don Tunkarar Zaben 2027

ADC Ta Tsara Ka’idojin Da Shugabanninta Za Su Bi Don Tunkarar Zaben 2027

November 14, 2025

Rikicin PDP: Fiye Da Wakilai 3,000 Ne Za Su Raba Gardama A Babban Taron Jam’iyyar

November 14, 2025
Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G

Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G

November 14, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

November 14, 2025
Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.