• English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin: An Samu Cikakkiyar Nasara A Taron FOCAC Na Shekara 2024

byCGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
FOCAC

Ministan harkokin wajen kasar Sin ya bayyana a jiya Alhamis cewa, an samu cikakkiyar nasara a taron kolin dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da Afirka ko FOCAC na shekarar 2024. 

 

Wang, wanda kuma mamba ne a ofishin siyasa na kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin, ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da manema labarai tare da ministan harkokin wajen Senegal Yacine Fall, da ministan harkokin wajen jamhuriyar Congo Jean-Claude Gakosso.

  • Shugabannin Afirka: FOCAC Ya Zama Abun Misali Mai Kyau Ga Inganta Hadin-Gwiwar Kasashe Masu Tasowa
  • FOCAC: LEADERSHIP Da CMG Sun Sake Ƙarfafa Alaƙar Haɗin Gwiwa 

Da yake karin haske kan manyan sakamako da aka cimma a taron, Wang ya ce, an daukaka dangantakar dake tsakanin Sin da kasashen Afirka dake da huldar diflomasiyya da kasar Sin zuwa matsayin dangantakar abokantaka bisa manyan tsare-tsare. Kana, an daga darajar dangantakar Sin da Afirka baki daya zuwa wata al’ummar Sin da Afirka mai makomar bai daya a dukkan fannoni na sabon zamani.

 

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

A nasu bangare kuwa, Falla da Gakosso cewa suka yi, hadin gwiwa tsakanin kasashen Afirka da Sin ya sauya makomar Afirka, kuma ko shakka babu zai shiga tarihi a matsayin abin koyi na hadin gwiwar kasa da kasa.

 

Game da hadin gwiwar dake tsakanin Afirka da kasashen duniya, Wang Yi ya bayyana cewa, yanzu idanun kasashen duniya suna koma kan nahiyar Afirka, da kara maida hankali ga nahiyar ta Afirka. Kuma Sin na jin dadin ganin hakan a matsayinta na abokiyar nahiyar Afirka, kana tana maraba da kasa da kasa su kara nuna goyon baya da taimakawa nahiyar Afirka. Wang Yi ya bayyana cewa, akwai ka’idar musamman kan hadin gwiwar dake tsakanin Sin da Afirka a dogon lokaci.

 

Na farko dai, kada a tsoma baki kan harkokin cikin gida na Afirka. Na biyu, a yi la’akari da bukatun bunkasuwa na Afirka. Na uku, kada a yi takarar siyasa tsakanin bangarori daban daban a nahiyar Afirka.

 

Ban da wannan kuma, Wang Yi ya yi bayani kan hadin gwiwar dake tsakanin Afirka da kasashen duniya, inda ya ce Sin tana fatan kasa da kasa za su cimma ra’ayi daya kan wannan batu. Ya kara cewa, ya kamata a kiyaye adalci, wato Afirka tana da hakkin samun bunkasuwa, wannan ba hakkin ba kebabbe ne ga wasu kasashe. Kana a kiyaye cimma zaman daidai wa daida, wato a saurari ra’ayoyin Afirka a ko da yaushe, da girmama jama’ar Afirka wajen neman hanyoyin samun bunkasuwa da kansu. Hakazalika kuma a yi aiki domin samun moriya, wato ya kamata a yi hadin gwiwa mai amfani don kawo wa jama’ar Afirka moriya. (Mohammed Yahaya, Zainab Zhang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
Dalilin Da Ya Sa Makiyaya Suka Tafka Asarar Shanu Sama Da 1,000 A Taraba

Dalilin Da Ya Sa Makiyaya Suka Tafka Asarar Shanu Sama Da 1,000 A Taraba

LABARAI MASU NASABA

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version