• English
  • Business News
Tuesday, October 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Da Takwaransa Na Ukraine Sun Yi Hira Ta Wayar Tarho

byCMG Hausa
3 years ago
Ukraine

Mamban majalisar gudanarwar kasar Sin kuma ministan harkokin wajen kasar Qin Gang da takwaransa na kasar Ukraine Dmytro Kuleba sun zanta ta wayar tarho.

A yayin zantawar tasu jiya Alhamis Qin Gang ya ce, bayan da kasashen Sin da Ukraine suka kullar huldar diplomasiyya a tsakaninsu shekaru 31 da suka gabata, kasashen sun kiyaye ci gaban dangantakarsu. Kasar Sin na son hada kai da Ukraine wajen yin hangen nesa, da ci gaba da raya huldar da ke tsakaninsu ba tare da tangarda ba.

  • Shugaban Belarus: Amurka Da Kasashen Yamma Suna Kawo Tarnaki Ga Tattaunawar Lumana Tsakanin Rasha Da Ukraine 

Kana Qin Gang ya yi karin haske kan matakai 4 da ya kamata a dauka wajen warware batun Ukraine, wadanda shugaba Xi Jinping ya gabatar, inda ya jaddada cewa, kasar Sin ba ta sauya matsayinta na nuna adalci da sanin ya kamata kan batun na Ukraine ba. Tana kuma himmantuwa wajen kara azama kan yin shawarwarin zaman lafiya, tare da yin kira ga kasashen duniya, da su samar da kyakkyawan sharadi na yin shawarwarin zaman lafiya a tsakanin bangarori masu ruwa da tsaki.

A nasa bangaren, Kuleba ya ce, kasar Sin, muhimmiyar abokiyar Ukraine ce ta fuskar yin hadin gwiwa, wadda ke taka muhimmiyar rawa a al’amuran kasa da kasa. Ya taya kasar Sin murnar sa kaimi kan samun sulhuntawa tsakanin kasashen Saudiyya da Iran a kwanan baya. Ya ce, Ukraine ta yi hangen nesa wajen daidaita huldar da ke tsakaninta da Sin, za kuma ta ci gaba da martaba manufar “kasar Sin daya tak a duniya”, da girmama cikakkun yankunan kasar, da inganta amincewar juna a tsakaninta da Sin da zurfafa hadin gwiwarsu a sassa daban daban.

Haka zalika, Kuleba ya yi karin bayani kan sabon yanayin rikicin Ukraine, da yiwuwar yin shawarwarin zaman lafiya. Ya kuma gode wa kasar Sin bisa yadda ta ba ta taimakon jin kai. Ya kuma yi bayani cewa, takardar matsayin Sin kan daidaita rikicin Ukraine a siyasance da ta gabatar, ta bayyana sahihancin sa kaimi kan tsagaita bude wuta da kawo karshen yaki. Don haka, ya yi fatan ci gaba da tuntubar kasar Sin. (Tasallah Yuan)

LABARAI MASU NASABA

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu
Daga Birnin Sin

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Next Post
A Wata Daya ‘Yansanda Sun Gano Bindiga 182 Da Harsasai 430

A Wata Daya 'Yansanda Sun Gano Bindiga 182 Da Harsasai 430

LABARAI MASU NASABA

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version