• Leadership Hausa
Monday, May 29, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

A Wata Daya ‘Yansanda Sun Gano Bindiga 182 Da Harsasai 430

by Sabo Ahmad
2 months ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
A Wata Daya ‘Yansanda Sun Gano Bindiga 182 Da Harsasai 430
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban rundunar ‘yansanda na kasa, Usman Alkali Baba, ya bayyana cewa, rundunar ta gano bindiga 182 da harsasai 430 a binciken da suka yi cikin wata daya.

Ganin wannan nasara da ‘yansandan suka samu ta gano wadannan makamai IGP din ya kara wa jami’an ‘yansandan karfin gwiwa kan su ci gaba da wannan aiki, domin gano bindigogin da aka mallaka ba bisa ka’ida ba, musamman kafin ranar zabe.

  • Dan Majalisar Da Ake Nema Ruwa A Jallo Ya Fita Yakin Neman Zabe A Bauchi
  • EFCC Ta Gurfanar Da Farfesa A Gaban Kuliya Bisa Zargin Damfarar N1.4bn

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yansandan, CSP Olumuyiwa Adejobi ya bayyana haka a wata takarda da ya raba wa manema labarai a Abuja.

Kamar yadda ya ce, IGP ya umarci dukkan kwamishinonin ‘yansanda da su kara lura sosai wajen ganin ba a yi amfani da makamai ba lokacin da ake yin zabe mai zuwa.

Sannan kuma ya ce:“IGP ya tabbatar da cewa, an kama a cikin wata daya sun gano bindigogin da yanzu haka suke tuhumar wadanda aka kama da su, wanda kuma ya sha alwashin hukunta dukkan wanda aka same shi da bindiga  ba bisa ka’ida ba.

Labarai Masu Nasaba

An Gurfanar Da Mutum 3 Bisa Laifin Lakada Wa Wani Duka Har Lahira

Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Tasa Keyar Dakta Idris Dutsen Tanshi Zuwa Gidan Yari

Tags: 'YansandaMakamaiSamame
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Da Takwaransa Na Ukraine Sun Yi Hira Ta Wayar Tarho

Next Post

Raya Dangantaka Tsakanin Sin Da Rasha Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

Related

PDP A Kano: Kotu Ta Sanya Ranar Yanke Hukuncin Shari’ar Sadiq Wali Da Abacha
Kotu Da Ɗansanda

An Gurfanar Da Mutum 3 Bisa Laifin Lakada Wa Wani Duka Har Lahira

1 week ago
Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Tasa Keyar Dakta Idris Dutsen Tanshi Zuwa Gidan Yari
Kotu Da Ɗansanda

Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Tasa Keyar Dakta Idris Dutsen Tanshi Zuwa Gidan Yari

1 week ago
‘Yansanda Sun Kama Mutumin Da Ya Kashe Matarsa A Adamawa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutumin Da Ya Kashe Matarsa A Adamawa

2 weeks ago
An Kama Dan Nijeriya Bisa Zargin Safarar Hodar Ibilis A Saudiyya
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Dan Nijeriya Bisa Zargin Safarar Hodar Ibilis A Saudiyya

2 weeks ago
Gawar Wani Tsoho Mai Shekara 115 Ta Yi Batan Dabo A Anambra
Kotu Da Ɗansanda

Gawar Wani Tsoho Mai Shekara 115 Ta Yi Batan Dabo A Anambra

2 weeks ago
Za A Sake Gurfanar Da Faston Da Ake Zargi Da Sa Mabiyansa Azumin Mutuwa
Kotu Da Ɗansanda

Za A Sake Gurfanar Da Faston Da Ake Zargi Da Sa Mabiyansa Azumin Mutuwa

2 weeks ago
Next Post
Raya Dangantaka Tsakanin Sin Da Rasha Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

Raya Dangantaka Tsakanin Sin Da Rasha Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

LABARAI MASU NASABA

Da Dumi-dumi: Justis Hafsat Ta Rantsar Da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri

Da Dumi-dumi: Justis Hafsat Ta Rantsar Da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri

May 29, 2023
Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

May 29, 2023
A Dan Lokacin Da Ya Rage Kafin Mika Mulki: Buhari Ya Sauya Sunayen Filayen Jiragen Sama 15

A Dan Lokacin Da Ya Rage Kafin Mika Mulki: Buhari Ya Sauya Sunayen Filayen Jiragen Sama 15

May 29, 2023
Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

May 29, 2023
Bankwana Da Gwamnatin Buhari: Hukumar Tsaron Cikin Gida Ta Kara Wa Jami’ai 17,331 Matsayi

Bankwana Da Gwamnatin Buhari: Hukumar Tsaron Cikin Gida Ta Kara Wa Jami’ai 17,331 Matsayi

May 29, 2023
Gwamnati Ta Samar Da Tan 89,512 Na Irin Noma A Bana – Minista

Gwamnati Ta Samar Da Tan 89,512 Na Irin Noma A Bana – Minista

May 29, 2023
Kwana Guda Ya Sauka, El-Rufai Ya Haramta Kungiyar Kudancin Kaduna

Kwana Guda Ya Sauka, El-Rufai Ya Haramta Kungiyar Kudancin Kaduna

May 29, 2023
Buhari Ya Nada Sha’aban Mukamin Babban Sakataren Hukumar Kula Da Almajirai Ta Nijeriya

Buhari Ya Nada Sha’aban Mukamin Babban Sakataren Hukumar Kula Da Almajirai Ta Nijeriya

May 28, 2023
An Wallafa Littafin Dake Kunshe Da Mukalolin Shugaba Xi Kan Dogaro Da Kai A Fannin Kimiyya Da Fasaha

An Wallafa Littafin Dake Kunshe Da Mukalolin Shugaba Xi Kan Dogaro Da Kai A Fannin Kimiyya Da Fasaha

May 28, 2023
Ganduje Yayi Jawabin Bankwana Tare Da Shirin Mika Mulki A Yau Lahadi

Ganduje Yayi Jawabin Bankwana Tare Da Shirin Mika Mulki A Yau Lahadi

May 28, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.