Mamban majalisar gudanarwar kasar Sin kuma ministan harkokin wajen kasar Qin Gang ya gana da sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken da ke ziyara a nan birnin Beijing a yau Lahadi.
Kamar yadda aka cimma matsaya tsakanin Sin da Amurka, Blinken na ziyartar kasar Sin daga ranar 18 zuwa 19 ga watan Yuni. (Mai fassara : Yahaya)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp