• English
  • Business News
Monday, September 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Kasar Amurka A Indonesia

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Kasar Amurka A Indonesia
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Asabar ne, ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, ya gana da sakataren harkokin wajen kasar Amurka Antony Blinken a gefen taron ministocin harkokin wajen kasashen G20 a tsibirin Bali na kasar Indonesia.

Wang ya bayyana cewa, a halin yanzu, dangantakar dake tsakanin kasashen Sin da Amurka na cikin wani mawuyacin hali, wanda gwamnatin Amurka da ta shude ta haddasa, har ma tana kara fuskantar kalubale.

  • Wang Yi Ya Jaddada Bukatar Aiwatar Da Matakan Gudanar Da Cudanyar Sassa Daban Daban A Zahiri

Babban dalili kuma shi ne, kasar Amurka tana da matsala game da yadda take kallon kasar Sin, kuma manufofinta game da kasar Sin sun kauce daga hanyar da ta dace.

Wang Yi ya jaddada cewa, tun da kasar Amurka ta yi alkawarin ba za ta nemi sauya tsarin kasar Sin ba, ya kamata ta mutunta tsarin gurguzu mai sigar musamman ta kasar Sin da jama’ar kasar Sin suka zaba, kana ta daina neman bata suna da takalar tsarin siyasa da manufofin cikin gida da waje na kasar Sin.

Tun da Amurka ta yi alkawarin cewa, ba za ta nemi tayar da wani “sabon yakin cacar baka ba”, to, ya kamata ta yi watsi da wannan tunani kwata-kwata. Tun da Amurka ta yi alkawarin ba za ta goyi bayan ‘yancin kai na yankin Taiwan ba, ya kamata ta daina neman yin illa da jirkita manufar Sin daya tak a duniya, da kuma daina fakewa da batun yankin Taiwan domin kawo cikas ga shirin sake dinkuwar kasar Sin cikin lumana. Tun da Amurka ta yi alkawarin cewa, ba ta da niyar tayar da wani rikici da kasar Sin, kamata ya yi ta mutunta iko da cikakkun yankunan kasar Sin, ta daina tsoma baki a harkokin cikin gidanta, da kuma kaucewa cin mutuncin halastacciyar moriyar kasar Sin ta hanyar fakewa da batun kare hakkin dan Adam da tsarin demokuradiyya.

Labarai Masu Nasaba

Antonio Guterres: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Sanin Ya Kamata

Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

Blinken ya gabatar da manufofin Amurka game da kasar Sin, yana mai cewa, Amurka ba ta neman tayar da wani sabon yaki cacar baka kan kasar Sin, ko sauya tsarin kasar Sin, da kalubalantar matsayin JKS, da yi wa kasar Sin kawanya, ko kuma goyon bayan ‘yancin kai na yankin Taiwan.

Amurka ta kuduri aniyar daidaita al’amurran da za su iya kawo cikas ga dangantakar dake tsakanin kasashen biyu, kuma tana son yin hadin gwiwa tare da kasar Sin ba tare da wata rufa-rufa ba. (Ibrahim)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Ka Kula da Lafiyarka, Kwankwaso Ga Tinubu

Next Post

Zabin Shettima A Matsayin Mataimakin Tinubu Mataki Ne Mafi Cancanta- In ji Zulum

Related

Antonio Guterres: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Sanin Ya Kamata
Daga Birnin Sin

Antonio Guterres: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Sanin Ya Kamata

48 minutes ago
Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa
Daga Birnin Sin

Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

3 hours ago
Xi Jinping Ya Gana Da Narendra Modi 
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Gana Da Narendra Modi 

21 hours ago
Xi Jinping Da Uwargidansa Peng Liyuan Sun Shirya Liyafar Maraba Da Baki Na Kasa Da Kasa Ga Mahalarta Taron SCO
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Da Uwargidansa Peng Liyuan Sun Shirya Liyafar Maraba Da Baki Na Kasa Da Kasa Ga Mahalarta Taron SCO

22 hours ago
Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Farfado Da Kasa Bisa Karfin Ruhin Turjiya Ga Zalunci
Daga Birnin Sin

Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Farfado Da Kasa Bisa Karfin Ruhin Turjiya Ga Zalunci

23 hours ago
Kasar Sin Ta Inganta Wuraren Tunawa Da Tarihi Don Bikin Samun Nasara Kan Zaluncin Japanawa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Inganta Wuraren Tunawa Da Tarihi Don Bikin Samun Nasara Kan Zaluncin Japanawa

1 day ago
Next Post
Zabin Shettima A Matsayin Mataimakin Tinubu Mataki Ne Mafi Cancanta- In ji Zulum

Zabin Shettima A Matsayin Mataimakin Tinubu Mataki Ne Mafi Cancanta- In ji Zulum

LABARAI MASU NASABA

Antonio Guterres: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Sanin Ya Kamata

Antonio Guterres: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Sanin Ya Kamata

September 1, 2025
Tinubu Ya Yi Adalci Ga Dukkan Yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

Tinubu Ya Yi Adalci Ga Dukkan Yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

September 1, 2025
Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

September 1, 2025
Ina Da Yaƙinin Tinubu Ne Zai Lashe Zaɓen 2027 — Wike

Ina Da Yaƙinin Tinubu Ne Zai Lashe Zaɓen 2027 — Wike

September 1, 2025
Gwamnan Neja Ya Kori Kwamishinoninsa Gaba ÆŠaya

Gwamnan Neja Ya Kori Kwamishinoninsa Gaba ÆŠaya

September 1, 2025
Ƴansanda Sun Gano Motocin Sata 2 A Adamawa

Ƴansanda Sun Gano Motocin Sata 2 A Adamawa

September 1, 2025
Girgizar Ƙasa Ta Kashe Sama da Mutune 600 A Afghanistan

Girgizar Ƙasa Ta Kashe Sama da Mutune 600 A Afghanistan

September 1, 2025
Isak Na Dab Da Zama ÆŠan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya

Isak Na Dab Da Zama ÆŠan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya

September 1, 2025
Rashin Amincewa Da Tsarin Ƴan Kudancin Kaduna Ya Sa Suka Yi Min Mummunar Fassara – El-Rufai

Rashin Amincewa Da Tsarin Ƴan Kudancin Kaduna Ya Sa Suka Yi Min Mummunar Fassara – El-Rufai

September 1, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Shiri Da Ƴan Bindiga, Tana Ba Su Biliyoyi — El-Rufai

Gwamnatin Tarayya Na Shiri Da Ƴan Bindiga, Tana Ba Su Biliyoyi — El-Rufai

September 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.