• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Morocco Za Ta Sake Karbar Bakuncin WAFCON A 2026

by Abba Ibrahim Wada and Sulaiman
5 months ago
in Wasanni
0
Morocco Za Ta Sake Karbar Bakuncin WAFCON A 2026
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Morocco za ta sake kardaar bakuncin kofin Afrika na Mata WAFCON karo na uku a jere a 2026, yayin da aka sanar da wasannin share fagen shiga gasar a ranar Alhamis kuma kasashe 38 ne za su fara fafatawa a gasar, an samu ragin kasashe hudu da za su buga gasar 2024.

Kowacce kasa za ta buga wasa biyu – gida da waje, domin samun 11 da za su hadu da mai masaukin baki su buga gasar Wafcon ta 2026, sannan kasashe shida da ke saman jerin jadawalin Afrika da suka hada da Nijeriya da South Africa da Ghana da Cameroon da kuma Ibory Coast, za su samu tikitin zuwa zagaye na biyu ko da ba su fafata ba.

  • Ko Me Ke Kawo Yawan Tashin Gobara A Wannan Lokaci Na Hunturu?
  • Kudirin Dokar Haramta Amfani Da Kudaden Waje Ya Tsallake Karatu Na Farko A Majalisa

Za a yi wasan zagaye na farko ne a watan Fabirairun 2025, sannan a yi na biyu a watan Oktoban shekarar mai zuwa sai dai har yanzu dai hukumar kwallon kafa ta Afrika CAF ba ta sanar da ranar da za a fara gasar ba.

Botswana da Dr Congo da suka je matakin karshe na 2024 bai zama dole su halarci gasar ta 2026, saboda koma bayan da suka fuskanta kuma za su kara da juna a wasan farko sannan wanda ya yi nasara zai fuskanci gwarzuwar gasar Afrika ta Kudu.

Gasar Wafcon ta 2024 da za a yi a Mkoocco aka jinkirta za a gudanar da ita ne daga ranar 5 ga watan Yuli zuwa 26 na shekara mai kamawa, saboda matsar da ita baya da aka yi saboda gasar Olympics ta 2024 da aka yi a birnin Paris.

Labarai Masu Nasaba

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

Jadawalin wasannin shiga gasar Afrika ta mata ta 2026

Wasannin zagayen farko

Angola da Zimbabwe sai Malawi da Congo-Brazzadaille. Botswana da DR Congo Tanzania da Ekuatkoial Guinea- Uganda da Ethiopia – Eswatini da Namibia Burundi da Burkina Faso – Djibouti da Togo – South Sudan da Algeria – Rwanda da Egypt Kenya da Tunisia Niger da Gambia Benin da Sierra Leone – Guinea da Cape – DAerde Gabon da Mali – Chad da Senegal.

Za a yi wasannin gida da wajen ne daga ranar 17 ga watan Fabirairun 2025 zuwa 26

Wasannin zagaye na biyu

Angola ko Zimbabwe da Malawi ko Congo-Brazzadaille, Botswana ko DR Congo da South Africa – Tanzania ko Ekuatkoial Guinea da Uganda ko Ethiopia – Eswatini ko Namibia da Zambia- Burundi ko Burkina Faso da Djibouti ko Togo South Sudan ko Algeria da Cameroon Rwanda ko Egypt da Ghana- Kenya ko Tunisia da Nijar ko Gambia – Benin ko Sierra Leone da Nijeriya – Guinea ko Cape Barde da Gabon ko Mali

Chad ko Senegal da Ibory Coast.

Za a yi wasannin gida da wajen ne daga ranar 20 ga watan Oktoba 2025 zuwa 28


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Masana’antar Kannywood Ta Sauka Daga Kan Turbar Da Tun Farko Aka Ginata -Tahir Fagge 

Next Post

Yadda Hukumar Leken Asirin Burtaniya Ta Dakile Yunkurin Kisan Fafaroma

Related

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa
Manyan Labarai

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

21 hours ago
Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro
Wasanni

Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

1 day ago
PSG Ta Yi Waje Rod Da Arsenal A Gasar Zakarun Turai 
Wasanni

PSG Ta Yi Waje Rod Da Arsenal A Gasar Zakarun Turai 

2 days ago
UEFA: Inter Milan Ta Yi Wa Barcelona Kancal
Wasanni

UEFA: An Kai Ruwa Rana Yayin Da Inter Ta Koro Barcelona Gida

3 days ago
Shekaru 15, Wasanni 578, Daga Karshe Harry Kane Ya Lashe Kofi
Wasanni

Shekaru 15, Wasanni 578, Daga Karshe Harry Kane Ya Lashe Kofi

4 days ago
Mun Fara Shirin Lashe Firimiya Ta Gaba –Slot
Wasanni

Mun Fara Shirin Lashe Firimiya Ta Gaba –Slot

5 days ago
Next Post
Yadda Hukumar Leken Asirin Burtaniya Ta Dakile Yunkurin Kisan Fafaroma

Yadda Hukumar Leken Asirin Burtaniya Ta Dakile Yunkurin Kisan Fafaroma

LABARAI MASU NASABA

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

May 9, 2025
Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

May 9, 2025
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

May 9, 2025
Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

May 9, 2025
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

May 9, 2025
GORON JUMA’A 09/05/2025

GORON JUMA’A 09/05/2025

May 9, 2025
Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

May 9, 2025
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

May 9, 2025
AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

May 9, 2025
Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

May 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.