• English
  • Business News
Friday, October 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Motar Da Ta Kwaso Daliban Nijeriya Daga Sudan Ta Kama Da Wuta

by Khalid Idris Doya
2 years ago
Sudan

Daya daga cikin motocin bas-bas da suka kwaso ‘yan Nijeriya da suka makale a Khartoum babban birnin kasar Sudan, ta kama da wuta a ranar Litinin.

Daya daga cikin motocin da ta kwaso daliban Nijeriya 50 ta lalace sakamakon fashewar tayar motar.

  • NAFDAC Ta Haramta Shigo Da Indomie Saboda Zargin Sanya Ciwon Daji
  • Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3, Sun Kwato Makamai A Zamfara

Dakta Hashim Idris Na’Allah, shugaban kungiyar dattawan daliban Nijeriya da ke karatu a Sudan, yana daya daga cikin fasinjojin motar da ta kama da wutar da ta kwaso dalibai 50, (Maza 49 da mace 1).

Hatsarin ya faru ne da karfe 2:30 na dare agogon kasar Sudan.

Matukin motar dai ya tsaya ne a kusa da shingen bincike na RSF kafin wutar ta fara ci.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Yayansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

Rahotonni sun ce dukkanin daliban sun kubuta cikin tsananin firgici.

An yi kokarin saka ragowar daliban cikin wasu motocin yayin da sauran daliban tare da direban motar suka kwana a shingen bincike na RSF.

Daya daga cikin ‘yan Nijeriya da har yanzu suke Sudan, Sani Aliyu ya bayyana cewar jami’an RST sun taimaka sosai wa daliban har ma suka taimakesu da shayi da safe kafin su bar wajen.

Bayan shan fama dai daliban sun cigaba da tafiya a kokarinsu na ficewa daga Sudan bayan faruwar rikicin da ke cigaba da ruruwa a kasar da ya lakume dumbin dukiya da rayuka.

Sama da ‘yan Nijeriya 1000 ne aka samu nasarar fitar da su daga cikin birnin Sudan ta hanyar Port Sudan bayan shan bakar wahala da suka yi.

‘Yan Nijeriya da suka makale sun shafe tsaron kwanaki biyar a iyar Egypt sakamakon hanasu wucewa da jami’an kasar suka yi domin samun damar shiga jiragen da aka tanadar domin kwasan ‘yan Nijeriyan zuwa nan gida.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu
Manyan Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Yayansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe
Labarai

Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

October 24, 2025
Irin Ministocin Da ‘Yan Nijeriya Ke Tsammani Daga Gwamnatin Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Ya Sauya Hafsoshin Tsaron Nijeriya

October 24, 2025
Next Post
Ding Liren Ya Yi Nasara Kan Nepomniachtchi Inda Ya Zamo Basine Dan Wasan Dara Na Farko Da Ya Lashe Gasar Duniya

Ding Liren Ya Yi Nasara Kan Nepomniachtchi Inda Ya Zamo Basine Dan Wasan Dara Na Farko Da Ya Lashe Gasar Duniya

LABARAI MASU NASABA

Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

October 24, 2025
An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

October 24, 2025
Shugaba Xi Ya Jagoranci Zaman Jin Ra’ayoyin Wadanda Ba ‘Yan JKS Ba Game Da Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15 

Shugaba Xi Ya Jagoranci Zaman Jin Ra’ayoyin Wadanda Ba ‘Yan JKS Ba Game Da Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15 

October 24, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Yayansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

October 24, 2025
Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Taron APEC Da Ziyarar Aiki A Korea Ta Kudu

Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Taron APEC Da Ziyarar Aiki A Korea Ta Kudu

October 24, 2025
Irin Ministocin Da ‘Yan Nijeriya Ke Tsammani Daga Gwamnatin Tinubu

Tinubu Ya Sauya Hafsoshin Tsaron Nijeriya

October 24, 2025
Ɗan’uwa Ya Kwaƙule Idanuwan Ƙanwarsa Don Yin Tsafin Neman Kuɗi A Bauchi

Ɗan’uwa Ya Kwaƙule Idanuwan Ƙanwarsa Don Yin Tsafin Neman Kuɗi A Bauchi

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2025, Injiniya Abdullahi Sule

October 24, 2025
Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.