• English
  • Business News
Wednesday, June 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Muhammad Bashir Ya Zama Sakataren Yaɗa Labaran Ƙungiyar Tsofaffin Ɗaliban AKCILS

by Naziru Adam Ibrahim
5 months ago
in Labarai
0
Muhammad Bashir Ya Zama Sakataren Yaɗa Labaran Ƙungiyar Tsofaffin Ɗaliban AKCILS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Haɗaɗɗiyar Ƙungiyar Ɗaliban Legal ta ƙasa (AKCILS), ta gudanar da zaɓen sababbin shugabanninta na ƙasa, inda Shugaban Sashen yanar gizo na Jaridar LEADERSHIP Hausa, Muhammad Bashir Aminu, ya yi nasarar samun muƙamin sakataren yaɗa labaran ƙungiyar.

Muhammad Bashir Aminu, ya samu ƙuri’u 61 inda ya yi nasarar doke abokan takararsa da suka hada da Rakiya Lawan me ƙuri’u 53, da Munir Ibrahim Bala, wanda ya samu ƙuri’u 50.

  • Ba Laifi Ba Ne Seyi Tinubu Ya Nemi Takarar Gwamnan Jihar Legas –  Ƙungiyar Matasa
  • Abin Da Ya Sa Na Sa Dokar Ta-ɓaci A Sashen Ilimin Jihar Zamfara – Gwamna Dauda Lawal

Tuni aka rantsar da sabbin shugabannin ƙungiyar na AKCILS, bayan kammala zaɓen da sanar da waɗanda suka yi nasara wanda ya gudana a ranar Laraba 25 ga watan Disamba 2024.

Muhammad Bashir Aminu, gogaggen ɗan jarida ne da ke da ƙwarewar aiki na fiye da shekaru 10, a manyan wurare daban-daban da suka haɗa da gidan talabijin na ƙasa (NTA) da ke birnin tarayya Abuja, da Rukunonin Kamfanin Jaridun Media Trust, masu buga jaridar Daily Trust da Aminiya da Trust TV da kuma Trust Radio.

Ya kuma zama shugaba mai kula da sashen yaɗa labarai na yanar gizo a ɓangaren hausa na rukunonin kamfanin LEADERSHIP, mai shalkwata a birnin tarayya Abuja, da ke buga jaridar LEADERSHIP ta turanci da Hausa, kuma ya mallaki kamfaninsa na kwantaragin aikin jarida da yaɗa labarai mai suna “Al-ihsan Integrated Services”, inda ya ke da ƙyakkyawar alaƙa da manyan gidajen jaridu na ciki da wajen Nijeriya.

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato

‘Yansanda Sun Kama Mutane 2 Da Makamai Masu Yawa A Jihar Nasarawa

A fannin karatu kuwa bayan diplomar da ya yi a Kwalejin Legal, yana da babbar diploma kan dabarun koyarwa (PDE), kuma ya yi digirinsa na farko a Hausa da babbar diflomar gaba da digiri wanda a yanzu yana kan digirinsa na biyu duk a sashen koyar da harsunan Nijeriya na Jami’ar Bayero, da ke Kano.

kasancewarsa tsohon ɗalibin makarantar mai ƙwazo da ƙwarewar aiki a fanninsa na ilimin fassara da editanci a aikin jarida da sha’anin mulki da riƙe muƙamin Shugaban Ƙungiyar Tsofaffin Ɗaliban Kwalejin, da Jami’ar Bayero ta Kano, ana kyautata zaton zaɓarsa a wannan kujerar zai taimakawa Ƙungiya AKCILS, wajen ciyar da ita gaba ta fuskoki da dama


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: LEADERSHIP
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Bayyana Sakamakon Kidayar Harkokin Tattalin Arziki Karo Na 5

Next Post

Yadda Turmutsutsin Rabon Kayan Abinci Ya Dagula Karsashin Kirsimeti

Related

‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato

32 minutes ago
‘Yansanda Sun Kama Mutane 2 Da Makamai Masu Yawa A Jihar Nasarawa
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutane 2 Da Makamai Masu Yawa A Jihar Nasarawa

3 hours ago
Garkuwa: Sarkin Gobir Ya Bukaci Agajin Gaggawa Daga Gwamnatin Sakkwato
Manyan Labarai

Mutum 7 Sun Rasu Sakamakon Kifewar Kwale-kwale A Sakkwato 

5 hours ago
Sabon Shugaban Koriya Ta Kudu Ya Yi Alkawarin Sulhu Da Takwaransa Na Arewa
Labarai

Sabon Shugaban Koriya Ta Kudu Ya Yi Alkawarin Sulhu Da Takwaransa Na Arewa

5 hours ago
DSS
Labarai

DSS Da Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Neja

8 hours ago
Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Albashin Naira 20,000 Ga Ma’aikata 
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Gwamnatin Neja Ta Soke Hawan Sallah Sakamakon Ambaliyar Ruwan Mokwa

9 hours ago
Next Post
Yadda Turmutsutsin Rabon Kayan Abinci Ya Dagula Karsashin Kirsimeti

Yadda Turmutsutsin Rabon Kayan Abinci Ya Dagula Karsashin Kirsimeti

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato

June 4, 2025
Darajar Hajojin Da Aka Fitar Waje Daga Birnin Shanghai Ta Kai Yuan Biliyan 629 Cikin Watanni Hudu Na Farkon Shekarar Bana

Darajar Hajojin Da Aka Fitar Waje Daga Birnin Shanghai Ta Kai Yuan Biliyan 629 Cikin Watanni Hudu Na Farkon Shekarar Bana

June 4, 2025
Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 

Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 

June 4, 2025
‘Yansanda Sun Kama Mutane 2 Da Makamai Masu Yawa A Jihar Nasarawa

‘Yansanda Sun Kama Mutane 2 Da Makamai Masu Yawa A Jihar Nasarawa

June 4, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin

Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin

June 4, 2025
Garkuwa: Sarkin Gobir Ya Bukaci Agajin Gaggawa Daga Gwamnatin Sakkwato

Mutum 7 Sun Rasu Sakamakon Kifewar Kwale-kwale A Sakkwato 

June 4, 2025
Sabon Shugaban Koriya Ta Kudu Ya Yi Alkawarin Sulhu Da Takwaransa Na Arewa

Sabon Shugaban Koriya Ta Kudu Ya Yi Alkawarin Sulhu Da Takwaransa Na Arewa

June 4, 2025
DSS

DSS Da Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Neja

June 4, 2025
Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Albashin Naira 20,000 Ga Ma’aikata 

Yanzu-yanzu: Gwamnatin Neja Ta Soke Hawan Sallah Sakamakon Ambaliyar Ruwan Mokwa

June 4, 2025
katsina

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Hadin Gwiwa Da ‘Yan Kasuwa Domin Cigaban Jihar

June 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.