ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

by Abubakar Abba
10 months ago
NBS

Hukumar Kula da Kididdiga ta Kasa wato NBS, a cikin wasu alkaluman da ta fitar sun nuna cewa, a watan Yulin shekarar 2025 hauhawan farashin kaya a kasar ya ragu da kaso 21.88 idan aka kwatanta da rasuwar farashin a watan Yunin na 2025, wanda ya kai kaso 22.22.

Kazalika, alkaluman sun nuna cewa, a watan na Yulin na 2025 hauhawar ta ragu da kaso 0.34 idan aka kwatanta da na watan Yunin na 2025.

  • EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo
  • Faretin Sojoji Da Sin Za Ta Gudanar Zai Shaida Muhimmancin Zaman Lafiya Da Goyon Bayan Gaskiya Da Adalci Tsakanin Kasa Da Kasa

Bugu da kari, hauhawar farashin kayan abinci a watan Yulin 2025 ya kai kaso 22.74 wanda hakan ya nuna cewa, ya ragu da kaso 16.79 idan aka kwatanta da kaso 39.53 da aka samu a watan Yulin 2024.

ADVERTISEMENT

Alkaluman sun bayyana cewa, wannan gwagwabar ta wannan raguwar farashin na kayan abinci ta faru ne, saboda sauyin da aka samu na juyin shekara.

A cewar alkaluman daga wata zuwa wani watan, farashin kayan abinci a watan Yulin 2025 ya kai kaso 3.12 wanda kuma ya ragu da kaso 0.14 idan aka kwatanta da kaso 3.25 a watan Yunin shekarar 2025.

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

Hukumar ta NBS ta kara da cewa, an kuma samu raguwar farashin man girki da na Farin Wake da Shinkafar da ake nomawa a kasar da Nasarar da Fulawa da Dawa da Alkama da sauransu.

Hakazalika, daga shekara zuwa shekara, farashin ya karu zuwa kaso 11.52 a watan Yulin 2025 idan aka kwatanta da kasokaso 33.40 a watan Yulin 2024.

Hukumar ta NBS ta ci gaba da cewa, wannan ya nuna cewa, a watan Yulin 2025, an samu raguwar da wacce aka samu duk dai a irin wannan watan na Yulin 2024 koda yake dai,Hukumar ta kara da cewa, akwai can banbanci, kan wanda aka samu a watan Disambar 2009.

Kazalika, alkaluman sun bayyana cewa, a watan Yulin shekarar 2025, hauhawar daga wata zuwa wani watan ta kai kaso was 1.99,wanda hakan ya nuna cewa,hauhawar ta ragu zuwa kaso 0.31 idan aka kwatanta da kaso 1.68 da aka samu a watan Yulin 2025.

Wannan ya nuna cewa, karuwar farashin na kayan da aka samu a watan Yulin 2025, ta fara wacce aka samu a watan Yunin shekarar 2025.

Hakazalika, a watan Yulin 2025 farashin kayan abinci ya kai kaso 22.74 inda kuma a watan Yulin 2025, aka samu raguwar kaso 16.79 ke nuna cewa idan aka kwatanta da karuwar da aka samu ta kaso, 39.53 a watan Yulin in July 2024.

Hukumar ta bayyana cewa, raguwar farashin na kayan abinci daga wata zuwa wata, mussaman a watan Yulin 2025 ya kai kaso 3.12 inda kuma kuma ya kara yin kasa zuwa kaso 0.14 idan aka kwatanta da na watan Yulin 2025 wanda ya kai kaso 3.25.

NBS
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000
Tattalin Arziki

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
Tattalin Arziki

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

May 29, 2026
Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
Tattalin Arziki

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

May 29, 2026
Next Post
An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

LABARAI MASU NASABA

Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya

Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya

June 5, 2026
Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.