ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

by Abubakar Abba
10 months ago
NBS

Hukumar Kula da Kididdiga ta Kasa wato NBS, a cikin wasu alkaluman da ta fitar sun nuna cewa, a watan Yulin shekarar 2025 hauhawan farashin kaya a kasar ya ragu da kaso 21.88 idan aka kwatanta da rasuwar farashin a watan Yunin na 2025, wanda ya kai kaso 22.22.

Kazalika, alkaluman sun nuna cewa, a watan na Yulin na 2025 hauhawar ta ragu da kaso 0.34 idan aka kwatanta da na watan Yunin na 2025.

  • EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo
  • Faretin Sojoji Da Sin Za Ta Gudanar Zai Shaida Muhimmancin Zaman Lafiya Da Goyon Bayan Gaskiya Da Adalci Tsakanin Kasa Da Kasa

Bugu da kari, hauhawar farashin kayan abinci a watan Yulin 2025 ya kai kaso 22.74 wanda hakan ya nuna cewa, ya ragu da kaso 16.79 idan aka kwatanta da kaso 39.53 da aka samu a watan Yulin 2024.

ADVERTISEMENT

Alkaluman sun bayyana cewa, wannan gwagwabar ta wannan raguwar farashin na kayan abinci ta faru ne, saboda sauyin da aka samu na juyin shekara.

A cewar alkaluman daga wata zuwa wani watan, farashin kayan abinci a watan Yulin 2025 ya kai kaso 3.12 wanda kuma ya ragu da kaso 0.14 idan aka kwatanta da kaso 3.25 a watan Yunin shekarar 2025.

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

Hukumar ta NBS ta kara da cewa, an kuma samu raguwar farashin man girki da na Farin Wake da Shinkafar da ake nomawa a kasar da Nasarar da Fulawa da Dawa da Alkama da sauransu.

Hakazalika, daga shekara zuwa shekara, farashin ya karu zuwa kaso 11.52 a watan Yulin 2025 idan aka kwatanta da kasokaso 33.40 a watan Yulin 2024.

Hukumar ta NBS ta ci gaba da cewa, wannan ya nuna cewa, a watan Yulin 2025, an samu raguwar da wacce aka samu duk dai a irin wannan watan na Yulin 2024 koda yake dai,Hukumar ta kara da cewa, akwai can banbanci, kan wanda aka samu a watan Disambar 2009.

Kazalika, alkaluman sun bayyana cewa, a watan Yulin shekarar 2025, hauhawar daga wata zuwa wani watan ta kai kaso was 1.99,wanda hakan ya nuna cewa,hauhawar ta ragu zuwa kaso 0.31 idan aka kwatanta da kaso 1.68 da aka samu a watan Yulin 2025.

Wannan ya nuna cewa, karuwar farashin na kayan da aka samu a watan Yulin 2025, ta fara wacce aka samu a watan Yunin shekarar 2025.

Hakazalika, a watan Yulin 2025 farashin kayan abinci ya kai kaso 22.74 inda kuma a watan Yulin 2025, aka samu raguwar kaso 16.79 ke nuna cewa idan aka kwatanta da karuwar da aka samu ta kaso, 39.53 a watan Yulin in July 2024.

Hukumar ta bayyana cewa, raguwar farashin na kayan abinci daga wata zuwa wata, mussaman a watan Yulin 2025 ya kai kaso 3.12 inda kuma kuma ya kara yin kasa zuwa kaso 0.14 idan aka kwatanta da na watan Yulin 2025 wanda ya kai kaso 3.25.

NBS
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
Next Post
An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

LABARAI MASU NASABA

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.