ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

by Abubakar Abba
10 months ago
Mai

Masu Ruwa da tsaki a fannin Man Fetur da Iskar Gas, sun jaddada bukatar kara samar da yin gasa a bangaren Man Fetur da kuma Iskar Gas da ake hakowa a Teku, mussaman domin a kara janyo masu zuba hannun jari a fannin.

Sun yi wannan kiran ne a taron tattaunawa, da kungiyarsu da ake kira a turance ta Edtractibe360 ta hadawa manema labarai a Babban Birnin Tarayyar Abuja.

  • Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela
  • Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

Sun zayyano mahimmancin da ke na yin gasa a fannin, mussaman domin a tabbatar da an tsaftacen bangaren da kuma samar masa, da rasuwar da ta dace.

ADVERTISEMENT

Daya daga cikin masu ruwa da tsaki a fannin Ademola Adigun, ya jaddada cewa, fannin na hako Man daga Taku, ba wai ana nufin a dakatar da shigo Man daga kasar waje bane duk da ci gaban da aka samu na kafa Matatar Mai ta Dangote a kasar nan.

Ademola ya kara da cewa, kafa Matatar Man ta Dangote, wata babbar nasarar ce ga kasar nan wajen zuba hannun jari wacce kuma ta zamo abin tunkaho ga kasar, amma tana fuskantar rashin samun gasa ta kasuwa na karfin iya tace yawan Man da ake bukata a kasar.

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

“Dole ne fannin na hako Man daga Taku, ya zamo an samar da gudanar da gasa kuma dole a tabbatar da an yi adalci da bin ka’ida domin masu amfani da Man, su amfana,” A cewar Adigun.

“Samun Matatar Man ta Dangote, wata babbar nasara ce, ta zuba hannun jari a fannin Mai na kasar nan,.” A cewarsa.

“A shekaru baya, Nijeriya ta fi yin dogaro wajen shigo da Man Fetur zuwa cikin kasar, amma bisa samun kafa Matatar Man ta Dangote, labarin ya sauya, kan shigo da Man da sauran dangoginsa zuwa cikin kasar nan daga wasu kasashen waje,” Inji Adigun.

Ya kara da cewa, amma duk da zuba hannun jari a fannin na hako Man daga Taku, har yanzu Fannin na ci gaba da fuskantar karancin samun gasa wajen sarrafa Man da kuma na dangoginsa.

“Nijeriya za ta ci gaba da shigo da Man daga kasar waje amma ba wai domin kasar ta rasa samun kasuwanni bane sai dai kawai saboda rashin samun wani zabin da ya kamata” A cewarsa.

Shi ma a na sa jawabin a wajen ttaron kwararren a bangaren shari’a Olasubomi Chuku, ya zayyano wasu daga cikin matakan na gasar wanda ya danganta a matasyin babbar gasa dake tattare da fannin.

Shugabar ta kungiyar Juliet Ukanwosu ta sanar da cewa, tun lokacin da Gwamnatin Tarayya ta cire tallafin Man Fetur hakan ya sanya an samu daidaito farashin Man Fetur a gidajen sayar da Man da ke a kasar.

A cewarta, hakan ya kara haifar da zazzafar gasa a tsakanin masu hada-hadar kasuwanci na Man a kasar.

“Wannan ya kara sanyawa an samu sauye- sauye a farashin na Man Fetur da haifar wa kasuwanci wani sabon juyi wanda hakan ya kuma shafi masu amfani da Man a yau da kullum, ” Inji Juliet.

Kazalika, Shugabar ta lissafo wasu daga cikin kalubalen da suka hada da, tsadar kudaden aiki da yawan samun hauhawan farashin kudaden musaya na ketare da dogaro kan Man Fetur da ake shigowa da shi cikin kasar nan da kalubalen shigo da kayan aikin da sauransu. wanda hakan ke kara jefa fannin s cikin wani kalubalen.

Mai
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
Next Post
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
APC Ta Dage Yakin Zaben Shugaban Kasarta A Kano

An Dakatar Da Shugaban APC Na Kebbi Da Kwamishina Kan Zaɓen Cike Gurbin Zuru

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.