ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

by Abubakar Abba
1 year ago
Mai

Masu Ruwa da tsaki a fannin Man Fetur da Iskar Gas, sun jaddada bukatar kara samar da yin gasa a bangaren Man Fetur da kuma Iskar Gas da ake hakowa a Teku, mussaman domin a kara janyo masu zuba hannun jari a fannin.

Sun yi wannan kiran ne a taron tattaunawa, da kungiyarsu da ake kira a turance ta Edtractibe360 ta hadawa manema labarai a Babban Birnin Tarayyar Abuja.

  • Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela
  • Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

Sun zayyano mahimmancin da ke na yin gasa a fannin, mussaman domin a tabbatar da an tsaftacen bangaren da kuma samar masa, da rasuwar da ta dace.

ADVERTISEMENT

Daya daga cikin masu ruwa da tsaki a fannin Ademola Adigun, ya jaddada cewa, fannin na hako Man daga Taku, ba wai ana nufin a dakatar da shigo Man daga kasar waje bane duk da ci gaban da aka samu na kafa Matatar Mai ta Dangote a kasar nan.

Ademola ya kara da cewa, kafa Matatar Man ta Dangote, wata babbar nasarar ce ga kasar nan wajen zuba hannun jari wacce kuma ta zamo abin tunkaho ga kasar, amma tana fuskantar rashin samun gasa ta kasuwa na karfin iya tace yawan Man da ake bukata a kasar.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Taron Bikin Maulidi Ya Gudana A Unguwar Mile 12 A Legas

NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba

“Dole ne fannin na hako Man daga Taku, ya zamo an samar da gudanar da gasa kuma dole a tabbatar da an yi adalci da bin ka’ida domin masu amfani da Man, su amfana,” A cewar Adigun.

“Samun Matatar Man ta Dangote, wata babbar nasara ce, ta zuba hannun jari a fannin Mai na kasar nan,.” A cewarsa.

“A shekaru baya, Nijeriya ta fi yin dogaro wajen shigo da Man Fetur zuwa cikin kasar, amma bisa samun kafa Matatar Man ta Dangote, labarin ya sauya, kan shigo da Man da sauran dangoginsa zuwa cikin kasar nan daga wasu kasashen waje,” Inji Adigun.

Ya kara da cewa, amma duk da zuba hannun jari a fannin na hako Man daga Taku, har yanzu Fannin na ci gaba da fuskantar karancin samun gasa wajen sarrafa Man da kuma na dangoginsa.

“Nijeriya za ta ci gaba da shigo da Man daga kasar waje amma ba wai domin kasar ta rasa samun kasuwanni bane sai dai kawai saboda rashin samun wani zabin da ya kamata” A cewarsa.

Shi ma a na sa jawabin a wajen ttaron kwararren a bangaren shari’a Olasubomi Chuku, ya zayyano wasu daga cikin matakan na gasar wanda ya danganta a matasyin babbar gasa dake tattare da fannin.

Shugabar ta kungiyar Juliet Ukanwosu ta sanar da cewa, tun lokacin da Gwamnatin Tarayya ta cire tallafin Man Fetur hakan ya sanya an samu daidaito farashin Man Fetur a gidajen sayar da Man da ke a kasar.

A cewarta, hakan ya kara haifar da zazzafar gasa a tsakanin masu hada-hadar kasuwanci na Man a kasar.

“Wannan ya kara sanyawa an samu sauye- sauye a farashin na Man Fetur da haifar wa kasuwanci wani sabon juyi wanda hakan ya kuma shafi masu amfani da Man a yau da kullum, ” Inji Juliet.

Kazalika, Shugabar ta lissafo wasu daga cikin kalubalen da suka hada da, tsadar kudaden aiki da yawan samun hauhawan farashin kudaden musaya na ketare da dogaro kan Man Fetur da ake shigowa da shi cikin kasar nan da kalubalen shigo da kayan aikin da sauransu. wanda hakan ke kara jefa fannin s cikin wani kalubalen.

Mai
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Yadda Bikin Girke-girke Ya Karfafa Alaka Tsakanin Musulmai Da Kiristoci A Kaduna
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood

MASU ALAKA

Yadda Taron Bikin Maulidi Ya Gudana A Unguwar Mile 12 A Legas
Tattalin Arziki

Yadda Taron Bikin Maulidi Ya Gudana A Unguwar Mile 12 A Legas

September 4, 2026
NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba
Tattalin Arziki

NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba

September 4, 2026
NPA Ta Tabbatar Da Maido Da Manyan Kayan Aikin Hukumar Wuta Ta Neja Delta —Babbar Manaja
Tattalin Arziki

NPA Ta Tabbatar Da Maido Da Manyan Kayan Aikin Hukumar Wuta Ta Neja Delta —Babbar Manaja

August 28, 2026
Next Post
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.