• English
  • Business News
Thursday, May 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Muhimmancin Bincike A Harkar Ilimi

by Idris Aliyu Daudawa
9 months ago
in Ilimi
0
Muhimmancin Bincike A Harkar Ilimi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wadannan tambayoyi sun zama dole ne ayi su, wato kamar “minene bincike a lamarin daya shafi ilimi,” Duk da haka akwai abubuwan da za a koya dangane da hanyoyin da ake inganta ilimi.Don haka wannan mukala yau zata bada amsar tambayar da aka yi. Bari mu duba dalilan da suka sa binciken da ya shafi ilimi yake da muhimmanci.

Ko mutum kuwa ya san yadda za’a rika yin mu’amala da shi, watakila yana iya farawa da kara yin wasu tambayoyi kan hanyoyin da suka kamata ya yi hakan, domin akwai mutanen da suke ganin ilimi bai da wani muhimmanci a matsayin abinda za a dogara da shi, ya zama abinda za a dogara da shi ne domin wata madafa ta rayuwa.Wannan shi yasa da akwai bukatar a gane mi yasa ake yin bincike saboda lamarin da y shafi ilimi.

  • Yadda Aljanu Suka Shiga Zanga-zangar Da Aka Yi A Kano – Dakta Kachako  
  • ‘Yan Majalisar Tarayya 29 Da Suka Mutu A Kan Kujerunsu Cikin Shekara 9

Minene ake nufi da bincike saboda lamarin ilimi?

Kamar yadda wasu kwararru daga makarantun Bengaluru, suka ce akwai hanyoyi da yawa da za a iya bayyana minene ake nufi da bincike.Babbar ma’anar bincike ita ce wani bincike ne na kwakwaf, wanda ake yi domin a kara, sake yin gyara a ilimin da aka sani da kuma samo sabbin dabaru.Yana da kyau a san nau’oin bincike da kuma yadda ake yin amfani da su da yanayin da ya dace ayi amfani da su.

Binciken ilimi ya shafi samun bayanai, na yadda ake koya wa dan makaranta karatu, da kuma tsarin shi karatun domin niyya bunkasa shi kafin a fara yin karatun,da kwarewar yadda za a fuskanci ayyukan dalibi,duba aikin malamai,wanne irin taimako iyaye suke badawa, da sauran masu ruwa da tsaki,ko kuma shirya wata ‘yar kwarya-kwaryar gwadawa/ jarabawa.Kai ana ma iya amfani da wasu hanyoyin da aka ga sun fi dacewa wajen koyarwa,wato irin tsare- tsaren da suka fi inganci, saboda a sanar da malamai yadda wasu takwarorinsu suke koyarwa.

Labarai Masu Nasaba

Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

Hanyoyin Kare kai Ga Ɗalibai Da Ke Makarantun Kwana

Binciken tafarkin ilimi bincike ne na kimiyya da kuma hanyoyin da ake koyo da yadda al’umma ke bada gudunmawa, zamantakewa,hukumomi,da kungiyoyi, wadanda suke bada nasu taimakon ta bangaren ilimi.

Bincike yana taimakawa a dukkan bangarori na karatu, wani babban ginshiki ne ga malamai da gaba dayan lamarin da ya shafi ilimi.Bangaren da ya shafi binciken lamarin ilimi. Binciiken lamarin ilimi wani babban sashe ko banagare ne na kowane sashen koyarwa na jami’a,kai har ma da daukacin lamurran da suke da alaka da ilimi.. Ana binciken da ya shafi ilimi ne inda ake tabo wurare daban- daban, yayin da wasu su kan maida hankalinsu ne a wasu bangarori ko sassa lokacin da suke binciken da ya shafi ilimi,wasu kuma nasu lamarin daban yake da na wadancan.

Binciken lamarin ilimi wani abu ne mai matukar muhimmanci da bada gudunmawar ilimi.Yana taimakawa masana ilimi, masu tsara yadda lamura za su kasance su inganta, sake duba yadda lamarin yake, da kuma matakin kara inganta al’amuran ilimi.Yana taimakawa malamai su san hanyar da tafi dacewa a koya ma wani nau’i na wasu dalibai.Hakanma tana bayyanawa makarantun wurare ko matakan da aka dauka sun sauya yadda makarantun suke sun dace dace.Bugu da kari kuma binciken da ya shafi ilimi na samar da wata kafa ta horar da malamai kan yadda za a inganta hanyoyin inganta su.

Yawancin hukumomi na yin bincike kan lamarin da ya shafi ilimi, hukumomin gwamnatocin tarayya, jihohi, da kuma kananan hukumomi, suna amfani ne da binciken da matakin da aka dauka kan lamarin ilimi,wajen taimakawa da kudi domin tafiyar da makarantu da sauran tsare- tsare. Suna yin aiki domin gano ko dalibai ana koya masu kamar yadda ya dace.Masu binciken ilimi daga jami’oi suna wani lokaci su kan yi aiki da hukumomin gwamnati akan ire- iren ayyukan.

Muhimmancin binciken da ya shafi ilimi

Masana ilimin koyarwa daga makarantu a Pune sun bayyana muhimmancin bincike a lamarin da ya shafi wani lamarine wanda yake da matukar amfani wajen gaba dayan al’amuran da suka shafi hanyoyin tafiyar da ilimi. Da yake bncike na bayar da gudunmawa wajen ingancin ilimi da kuma sakamakon yadda ake koyawa dalibai, bayan haka akwai ma bincike na taimakawa wajen yadda al’umma ke karuwa ta bangaren.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BincikeIlimiMuhimmanci
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zanga-zanga: Mulkin Sojoji Ba Mafita Ba Ne – Hamza Al-Mustapha

Next Post

JAMB Ta Warware Dambarwar Kayyade Shekarun Shiga Jami’oi

Related

Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)
Ilimi

Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

3 days ago
Hanyoyin Kare kai Ga Ɗalibai Da Ke Makarantun Kwana
Ilimi

Hanyoyin Kare kai Ga Ɗalibai Da Ke Makarantun Kwana

4 days ago
Kyakkyawan Tunanin Kwankwaso Na Kafa Jami’ar Kimiyya Ta Wudil Ta Zama Alkairi Ga Al’umma – Alhaji Abdukadir
Ilimi

Kyakkyawan Tunanin Kwankwaso Na Kafa Jami’ar Kimiyya Ta Wudil Ta Zama Alkairi Ga Al’umma – Alhaji Abdukadir

4 days ago
Jami’ar FUDMA Ta Ƙara Fadawa Cikin Rikicin Shuagabanci A Katsina
Ilimi

Jami’ar FUDMA Ta Ƙara Fadawa Cikin Rikicin Shuagabanci A Katsina

4 days ago
JAMB Ta Ƙaddamar Da Binciken Gaggawa Kan Sakamakon Jarrabawar Bana Bayan Jerin Ƙorafe-Ƙorafe 
Ilimi

JAMB Ta Ƙaddamar Da Binciken Gaggawa Kan Sakamakon Jarrabawar Bana Bayan Jerin Ƙorafe-Ƙorafe 

5 days ago
Abin  Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (1)
Ilimi

Abin  Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (1)

6 days ago
Next Post
JAMB Ta Warware Dambarwar Kayyade Shekarun Shiga Jami’oi

JAMB Ta Warware Dambarwar Kayyade Shekarun Shiga Jami’oi

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren Haɗa Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren Haɗa Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

May 21, 2025
Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

May 21, 2025
Farar Dabarar Da Tsoffin Masana’antu Ke Yi A Kasar Sin Don Tafiya Da Zamani

Farar Dabarar Da Tsoffin Masana’antu Ke Yi A Kasar Sin Don Tafiya Da Zamani

May 21, 2025
Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 

Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 

May 21, 2025
Kotu Ta Soke Umarnin Kwace Filin Asibitin Tiamin, Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya Diyyar ₦2.6bn

Kotu Ta Soke Umarnin Kwace Filin Asibitin Tiamin, Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya Diyyar ₦2.6bn

May 21, 2025
Shirye-shiryen Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Minista

Shirye-shiryen Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Minista

May 21, 2025
Salon “Kasa Daya Manufa Daya” Ya Dace Da “Ayyuka Goma” Na Hadin Gwiwa Da Afirka

Salon “Kasa Daya Manufa Daya” Ya Dace Da “Ayyuka Goma” Na Hadin Gwiwa Da Afirka

May 21, 2025
Sin Tana Da Karfi Wajen Tinkarar Hadari Da Kalubale A Fannoni Daban Daban

Sin Tana Da Karfi Wajen Tinkarar Hadari Da Kalubale A Fannoni Daban Daban

May 21, 2025
Sabbin Ministoci

Boko Haram: Majalisar Dattijai Ta Amince Da Kafa Sansanin Sojoji A Hong Ta Jihar Adamawa

May 21, 2025
Sin Ta Soki Yunkurin Amurka Na Hana Amfani Da Chips Kirar Kasar Sin

Sin Ta Soki Yunkurin Amurka Na Hana Amfani Da Chips Kirar Kasar Sin

May 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.