• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Mun Kammala Ayyuka Sama Da 2000” – Fantami

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Labarai
0
“Mun Kammala Ayyuka Sama Da 2000” – Fantami
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ministan Sadarwa na Najeriya, Farfesa Isa Fantami, ya shaida cewa Ma’aikatar sa ta kammala ayuyyuka sama da 2000 a cikin shekaru 3 (uku) don inganta harkokin sadarwa a duk fadin kasar nan.

Yayi wannan furucin ne na lokacin wata ziyara bude ido da ya kai a cibiyar sadarwa (Data) ta kasa (Galaxy Backbone Ltd. Abuja) ranar Alhamis din makon jiya, inda yace cibiyar baya ga amfanar da ma’aikatacin gwamnati, har ma da masu zaman kansu hade da duk yan Najeriya.

  • EFCC Ta Cafke Ma’aikatan Banki 12 Kan Zargin Satar KuÉ—aÉ—e A Enugu

A cewar shi, ” wannan Cibiya ta Gwamnatin Tarayya idan a kammala, zai kasance muhimmin ma’aikata ne ta kasa wanda ina fata na ba da da arewa ba, za’a kammala kuma ina tabbatarwa “yan Najeriya cewa Cibiyar zata bunkasa ilmin sadarwar zamani a Najeriya”.

Fantami ya kara da cewa, Santar wuri ne na horaol da yan Najeriya kuma zai bada ayuyyuka ko da ga Gwamnati ko masana’antu masu zaman kansu koma ma’aikatoci ko kungiyoyi daga kasashen ketare, don haka sai yayi kiran ga’yan Najeriya da su rungumi wannan damar ba tare da sun dogara da Gwamnati ba, ko kuma aiki a cikin gida kowai amma su kai ga nema har kasashen waje.

Ministan ya kara da cewa, akwai ayuyyuka dubbai a wadamnan kasashen ketare, saboda haka, abu da ake bukata kawai shine mutum yana da ilmin akan abin da yake sha’awa yin kuma a shirye yake ya rungumi duk wata kalubale.

Labarai Masu Nasaba

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3, Sun Kwato AK-47 A Kebbi

” Don haka, idan yan kasa sun samu baita da horo a wadannan fannomi, dams ce a gare su wajen samun ayuyyukan yi baa cikin Najeriya kawai ba, har ma da kasashen ketare da kuma gwarajen ma’aikatun kimi ya ma,” yana mai karawa da cewa, Cibiyar Data ta Kano tuni ta soma aiki, kuma na bada dadewa ba, za’a kaddamar da ita.

A nashi jawabin, Babban Darekta na Galaxy Backbone, Farfesa Muhammed Abubakar, ya aiyana cewa, Santocin Data jagora ce ta sadarwar za mani (ICT) a duk fadin duniya, kuma suna da duk hanyoyi da kimiyar Santa ta Data inda mutum zai samu duk bayanan da yake bukata.

Ya kara da cewa, a baya, “muna tattara bayanan Sirrin mu ne a cikin kundi (files), kuman falilan me suke da damar yin bincike a cikin su. Amma a yau, Datar sadarna ta kai ga ko ina, kuma duk bayanan da kake bukata a kasa, suna nan a cikin Santa – Santa ta cibiyar Data a dunkule a hannun ka”.

Ya ce idan mutum yana da Datar da bata da kariya, to komai zai iya faruwa”. Ita dai Galaxy Backbone Ltd (GBB), Cibiyar sadarwa ce ta Najeriya don amfanin ma’aikatun Gwamnati da masu zaman kansu, da take karkashin Ma’aikatar Sadarwa ta Najeriya mai alhakin lura da bayanai a cibiyoyin Data a fadin kasa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Kauyen Xiaoheifa Ke Kokarin Rungumar Kyakkyawar Makomarsa A Kasar Sin

Next Post

Ba Na Iya Runtsawa Idan Na Tuna Halin Da Marayu Ke Ciki -Rukayya Abdurrahman

Related

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas
Labarai

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

27 minutes ago
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa
Labarai

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3, Sun Kwato AK-47 A Kebbi

2 hours ago
Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP
Manyan Labarai

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

5 hours ago
NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru
Manyan Labarai

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

16 hours ago
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

22 hours ago
Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?
Labarai

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

23 hours ago
Next Post
Ba Na Iya Runtsawa Idan Na Tuna Halin Da Marayu Ke Ciki -Rukayya Abdurrahman

Ba Na Iya Runtsawa Idan Na Tuna Halin Da Marayu Ke Ciki -Rukayya Abdurrahman

LABARAI MASU NASABA

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

August 24, 2025
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3, Sun Kwato AK-47 A Kebbi

August 24, 2025
Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

August 24, 2025
Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda

Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda

August 24, 2025
Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa

Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa

August 24, 2025
Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

August 24, 2025
NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.