ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Mun Kammala Ayyuka Sama Da 2000” – Fantami

by Rabi'u Ali Indabawa
4 years ago
Fantami

Ministan Sadarwa na Najeriya, Farfesa Isa Fantami, ya shaida cewa Ma’aikatar sa ta kammala ayuyyuka sama da 2000 a cikin shekaru 3 (uku) don inganta harkokin sadarwa a duk fadin kasar nan.

Yayi wannan furucin ne na lokacin wata ziyara bude ido da ya kai a cibiyar sadarwa (Data) ta kasa (Galaxy Backbone Ltd. Abuja) ranar Alhamis din makon jiya, inda yace cibiyar baya ga amfanar da ma’aikatacin gwamnati, har ma da masu zaman kansu hade da duk yan Najeriya.

  • EFCC Ta Cafke Ma’aikatan Banki 12 Kan Zargin Satar Kuɗaɗe A Enugu

A cewar shi, ” wannan Cibiya ta Gwamnatin Tarayya idan a kammala, zai kasance muhimmin ma’aikata ne ta kasa wanda ina fata na ba da da arewa ba, za’a kammala kuma ina tabbatarwa “yan Najeriya cewa Cibiyar zata bunkasa ilmin sadarwar zamani a Najeriya”.

ADVERTISEMENT

Fantami ya kara da cewa, Santar wuri ne na horaol da yan Najeriya kuma zai bada ayuyyuka ko da ga Gwamnati ko masana’antu masu zaman kansu koma ma’aikatoci ko kungiyoyi daga kasashen ketare, don haka sai yayi kiran ga’yan Najeriya da su rungumi wannan damar ba tare da sun dogara da Gwamnati ba, ko kuma aiki a cikin gida kowai amma su kai ga nema har kasashen waje.

Ministan ya kara da cewa, akwai ayuyyuka dubbai a wadamnan kasashen ketare, saboda haka, abu da ake bukata kawai shine mutum yana da ilmin akan abin da yake sha’awa yin kuma a shirye yake ya rungumi duk wata kalubale.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

” Don haka, idan yan kasa sun samu baita da horo a wadannan fannomi, dams ce a gare su wajen samun ayuyyukan yi baa cikin Najeriya kawai ba, har ma da kasashen ketare da kuma gwarajen ma’aikatun kimi ya ma,” yana mai karawa da cewa, Cibiyar Data ta Kano tuni ta soma aiki, kuma na bada dadewa ba, za’a kaddamar da ita.

A nashi jawabin, Babban Darekta na Galaxy Backbone, Farfesa Muhammed Abubakar, ya aiyana cewa, Santocin Data jagora ce ta sadarwar za mani (ICT) a duk fadin duniya, kuma suna da duk hanyoyi da kimiyar Santa ta Data inda mutum zai samu duk bayanan da yake bukata.

Ya kara da cewa, a baya, “muna tattara bayanan Sirrin mu ne a cikin kundi (files), kuman falilan me suke da damar yin bincike a cikin su. Amma a yau, Datar sadarna ta kai ga ko ina, kuma duk bayanan da kake bukata a kasa, suna nan a cikin Santa – Santa ta cibiyar Data a dunkule a hannun ka”.

Ya ce idan mutum yana da Datar da bata da kariya, to komai zai iya faruwa”. Ita dai Galaxy Backbone Ltd (GBB), Cibiyar sadarwa ce ta Najeriya don amfanin ma’aikatun Gwamnati da masu zaman kansu, da take karkashin Ma’aikatar Sadarwa ta Najeriya mai alhakin lura da bayanai a cibiyoyin Data a fadin kasa.

Fantami
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Nijar Ta Rattaba Hannu A Kan Dokar Haramta Auren Jinsi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Za Mu Iya Sayar Da Manmu Ba Tare Da Wata Matsala Ba -Iran
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Nijeriya Ta Karbi Ƴan Nijeriya 268 Da Suka Tsero Daga Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
Labarai

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Ra'ayi Riga

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Next Post
Ba Na Iya Runtsawa Idan Na Tuna Halin Da Marayu Ke Ciki -Rukayya Abdurrahman

Ba Na Iya Runtsawa Idan Na Tuna Halin Da Marayu Ke Ciki -Rukayya Abdurrahman

LABARAI MASU NASABA

Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.