ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Mun Kammala Ayyuka Sama Da 2000” – Fantami

by Rabi'u Ali Indabawa
4 years ago
Fantami

Ministan Sadarwa na Najeriya, Farfesa Isa Fantami, ya shaida cewa Ma’aikatar sa ta kammala ayuyyuka sama da 2000 a cikin shekaru 3 (uku) don inganta harkokin sadarwa a duk fadin kasar nan.

Yayi wannan furucin ne na lokacin wata ziyara bude ido da ya kai a cibiyar sadarwa (Data) ta kasa (Galaxy Backbone Ltd. Abuja) ranar Alhamis din makon jiya, inda yace cibiyar baya ga amfanar da ma’aikatacin gwamnati, har ma da masu zaman kansu hade da duk yan Najeriya.

  • EFCC Ta Cafke Ma’aikatan Banki 12 Kan Zargin Satar Kuɗaɗe A Enugu

A cewar shi, ” wannan Cibiya ta Gwamnatin Tarayya idan a kammala, zai kasance muhimmin ma’aikata ne ta kasa wanda ina fata na ba da da arewa ba, za’a kammala kuma ina tabbatarwa “yan Najeriya cewa Cibiyar zata bunkasa ilmin sadarwar zamani a Najeriya”.

ADVERTISEMENT

Fantami ya kara da cewa, Santar wuri ne na horaol da yan Najeriya kuma zai bada ayuyyuka ko da ga Gwamnati ko masana’antu masu zaman kansu koma ma’aikatoci ko kungiyoyi daga kasashen ketare, don haka sai yayi kiran ga’yan Najeriya da su rungumi wannan damar ba tare da sun dogara da Gwamnati ba, ko kuma aiki a cikin gida kowai amma su kai ga nema har kasashen waje.

Ministan ya kara da cewa, akwai ayuyyuka dubbai a wadamnan kasashen ketare, saboda haka, abu da ake bukata kawai shine mutum yana da ilmin akan abin da yake sha’awa yin kuma a shirye yake ya rungumi duk wata kalubale.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

” Don haka, idan yan kasa sun samu baita da horo a wadannan fannomi, dams ce a gare su wajen samun ayuyyukan yi baa cikin Najeriya kawai ba, har ma da kasashen ketare da kuma gwarajen ma’aikatun kimi ya ma,” yana mai karawa da cewa, Cibiyar Data ta Kano tuni ta soma aiki, kuma na bada dadewa ba, za’a kaddamar da ita.

A nashi jawabin, Babban Darekta na Galaxy Backbone, Farfesa Muhammed Abubakar, ya aiyana cewa, Santocin Data jagora ce ta sadarwar za mani (ICT) a duk fadin duniya, kuma suna da duk hanyoyi da kimiyar Santa ta Data inda mutum zai samu duk bayanan da yake bukata.

Ya kara da cewa, a baya, “muna tattara bayanan Sirrin mu ne a cikin kundi (files), kuman falilan me suke da damar yin bincike a cikin su. Amma a yau, Datar sadarna ta kai ga ko ina, kuma duk bayanan da kake bukata a kasa, suna nan a cikin Santa – Santa ta cibiyar Data a dunkule a hannun ka”.

Ya ce idan mutum yana da Datar da bata da kariya, to komai zai iya faruwa”. Ita dai Galaxy Backbone Ltd (GBB), Cibiyar sadarwa ce ta Najeriya don amfanin ma’aikatun Gwamnati da masu zaman kansu, da take karkashin Ma’aikatar Sadarwa ta Najeriya mai alhakin lura da bayanai a cibiyoyin Data a fadin kasa.

Fantami
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    NSCDC Ta Cafke Mutum 10 Da Ake Zargi Da Satar Kayan Gwamnati Da Kuma Fashi A Kano
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƴansanda Su Ƙi Karɓar Cin Hancin Naira Miliyan 500 Daga Hannun Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙasashen DR Congo Uganda Da Sudan Sun Haɗa Kai Domin Yaƙar Ibola
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Zafin Rana Ya Yi Ajalin Mutum 16 A Indiya

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Ba Na Iya Runtsawa Idan Na Tuna Halin Da Marayu Ke Ciki -Rukayya Abdurrahman

Ba Na Iya Runtsawa Idan Na Tuna Halin Da Marayu Ke Ciki -Rukayya Abdurrahman

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.