ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Mun Kammala Ayyuka Sama Da 2000” – Fantami

by Rabi'u Ali Indabawa
4 years ago
Fantami

Ministan Sadarwa na Najeriya, Farfesa Isa Fantami, ya shaida cewa Ma’aikatar sa ta kammala ayuyyuka sama da 2000 a cikin shekaru 3 (uku) don inganta harkokin sadarwa a duk fadin kasar nan.

Yayi wannan furucin ne na lokacin wata ziyara bude ido da ya kai a cibiyar sadarwa (Data) ta kasa (Galaxy Backbone Ltd. Abuja) ranar Alhamis din makon jiya, inda yace cibiyar baya ga amfanar da ma’aikatacin gwamnati, har ma da masu zaman kansu hade da duk yan Najeriya.

  • EFCC Ta Cafke Ma’aikatan Banki 12 Kan Zargin Satar Kuɗaɗe A Enugu

A cewar shi, ” wannan Cibiya ta Gwamnatin Tarayya idan a kammala, zai kasance muhimmin ma’aikata ne ta kasa wanda ina fata na ba da da arewa ba, za’a kammala kuma ina tabbatarwa “yan Najeriya cewa Cibiyar zata bunkasa ilmin sadarwar zamani a Najeriya”.

ADVERTISEMENT

Fantami ya kara da cewa, Santar wuri ne na horaol da yan Najeriya kuma zai bada ayuyyuka ko da ga Gwamnati ko masana’antu masu zaman kansu koma ma’aikatoci ko kungiyoyi daga kasashen ketare, don haka sai yayi kiran ga’yan Najeriya da su rungumi wannan damar ba tare da sun dogara da Gwamnati ba, ko kuma aiki a cikin gida kowai amma su kai ga nema har kasashen waje.

Ministan ya kara da cewa, akwai ayuyyuka dubbai a wadamnan kasashen ketare, saboda haka, abu da ake bukata kawai shine mutum yana da ilmin akan abin da yake sha’awa yin kuma a shirye yake ya rungumi duk wata kalubale.

LABARAI MASU NASABA

Gasar Kofin Duniya: Da Ƙarfinmu Muka Kawo Matakin Da Muke Yanzu – Messi

Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala

” Don haka, idan yan kasa sun samu baita da horo a wadannan fannomi, dams ce a gare su wajen samun ayuyyukan yi baa cikin Najeriya kawai ba, har ma da kasashen ketare da kuma gwarajen ma’aikatun kimi ya ma,” yana mai karawa da cewa, Cibiyar Data ta Kano tuni ta soma aiki, kuma na bada dadewa ba, za’a kaddamar da ita.

A nashi jawabin, Babban Darekta na Galaxy Backbone, Farfesa Muhammed Abubakar, ya aiyana cewa, Santocin Data jagora ce ta sadarwar za mani (ICT) a duk fadin duniya, kuma suna da duk hanyoyi da kimiyar Santa ta Data inda mutum zai samu duk bayanan da yake bukata.

Ya kara da cewa, a baya, “muna tattara bayanan Sirrin mu ne a cikin kundi (files), kuman falilan me suke da damar yin bincike a cikin su. Amma a yau, Datar sadarna ta kai ga ko ina, kuma duk bayanan da kake bukata a kasa, suna nan a cikin Santa – Santa ta cibiyar Data a dunkule a hannun ka”.

Ya ce idan mutum yana da Datar da bata da kariya, to komai zai iya faruwa”. Ita dai Galaxy Backbone Ltd (GBB), Cibiyar sadarwa ce ta Najeriya don amfanin ma’aikatun Gwamnati da masu zaman kansu, da take karkashin Ma’aikatar Sadarwa ta Najeriya mai alhakin lura da bayanai a cibiyoyin Data a fadin kasa.

Fantami
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Wasu Fusatattun Mutane Sun Lakaɗa Wa Mutum Biyu Duka Har Lahira A Kaduna
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

MASU ALAKA

Gasar Kofin Duniya: Da Ƙarfinmu Muka Kawo Matakin Da Muke Yanzu – Messi
Manyan Labarai

Gasar Kofin Duniya: Da Ƙarfinmu Muka Kawo Matakin Da Muke Yanzu – Messi

July 17, 2026
Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala
Labarai

Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala

July 17, 2026
A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON
Labarai

A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

July 17, 2026
Next Post
Ba Na Iya Runtsawa Idan Na Tuna Halin Da Marayu Ke Ciki -Rukayya Abdurrahman

Ba Na Iya Runtsawa Idan Na Tuna Halin Da Marayu Ke Ciki -Rukayya Abdurrahman

LABARAI MASU NASABA

Gasar Kofin Duniya: Da Ƙarfinmu Muka Kawo Matakin Da Muke Yanzu – Messi

Gasar Kofin Duniya: Da Ƙarfinmu Muka Kawo Matakin Da Muke Yanzu – Messi

July 17, 2026
Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala

Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala

July 17, 2026
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Babban Taron AI Na Duniya Na 2026 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Babban Taron AI Na Duniya Na 2026 Tare Da Gabatar Da Jawabi

July 17, 2026
Falalar Salatut Tasbihi

Falalar Salatut Tasbihi

July 17, 2026
A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

July 17, 2026
Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

July 17, 2026
Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

July 17, 2026
Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

July 17, 2026
Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

July 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.