• English
  • Business News
Monday, October 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutane 16 Sun Mutu, 5 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Legas

by Sadiq
3 years ago
Hatsarin Mota

Mutane 16 ne suka mutu yayin da wasu biyar suka jikkata a wani hatsarin mota da ya afku a unguwar Epe da ke jihar Legas.

Hadarin mota da ya rutsa da motoci biyu da sanyin safiyar Talata a kan hanyar garin Alaro, Epe, ya shafi maza 23.

  • Peter Obi Ba Ya Goyon Bayan IPOB – Baba-Ahmed
  • Jirgin C919 Na Kasar Sin Ya Kammala Gwajin Ingancin Tashi

An bayyana cewa yayin da 16 suka mutu, biyar sun samu munanan raunuka, biyu kuma ba su samu rauni ba.

Da take tabbatar da afkuwar hatsarin, Hukumar Kiyaye Hadura ta Kasa reshen jihar Legas, ta ce hatsarin ya faru ne da misalin karfe 03:00 na dare, kuma ya faru ne sakamakon rashin ganin ido hanya sosai da tukin ganganci.

Kakakin FRSC, Olabisi Sonusi, ya fitar da sanarwa, inda ya ce an kwantar da mutane biyar da suka jikkata.

LABARAI MASU NASABA

An Zaɓi Birgediya Janar Yake A Matsayin Sarkin Sayawa Na Farko Duk Da Zanga-zanga 

Tsohon Gwamnan Jigawa, Lamido Ya Bayyana Aniyar Takarar Shugabancin Jam’iyyar PDP Na Ƙasa

“Motocin da hatsarin ya rutsa da su, wata farar bas ce mai lamba KTN 262YJ da wata babbar mota kirar Articulated (Lambar rajista ba a san ko waye ba),” in ji sanarwar.

“Jami’an FRSC da sauran hukumomin bayar da agajin gaggawa suna nan a kasa, suna tabbatar da samun sauki cikin gaggawa tare da kwashe dukkan motocin da suka yi hatsarin.

“Saboda haka babban kwamandan hukumar kiyaye hadura ta kasa reshen jihar Legas, Cif Olusegun Ogungbemide, ya shawarci masu ababen hawa da su guji yin tafiyar dare a ko da yaushe saboda rashin iya gani hanya sosai.

“Ya kuma gargadi jama’a masu tuka ababen hawa a ko da yaushe da su kiyaye kayyade saurin gudu a irin wadannan yankuna.

“Ogungbemide kuma yana amfani da wannan kafar don jajanta wa iyalan mamatan tare da yi wa wadanda suka jikkata fatan samun sauki.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Zaɓi Birgediya Janar Yake A Matsayin Sarkin Sayawa Na Farko Duk Da Zanga-zanga 
Labarai

An Zaɓi Birgediya Janar Yake A Matsayin Sarkin Sayawa Na Farko Duk Da Zanga-zanga 

October 27, 2025
Hatsarin Mota
Labarai

Tsohon Gwamnan Jigawa, Lamido Ya Bayyana Aniyar Takarar Shugabancin Jam’iyyar PDP Na Ƙasa

October 27, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan ta’adda 10, Sun Ƙwato Makamai A Borno
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe ‘Yan ta’adda 10, Sun Ƙwato Makamai A Borno

October 27, 2025
Next Post
Wang Yi: Amurka Ta Ci Amana Kan Batun Yankin Taiwan, Matakin Da Zai Lalata Kimarta

Wang Yi: Amurka Ta Ci Amana Kan Batun Yankin Taiwan, Matakin Da Zai Lalata Kimarta

LABARAI MASU NASABA

An Zaɓi Birgediya Janar Yake A Matsayin Sarkin Sayawa Na Farko Duk Da Zanga-zanga 

An Zaɓi Birgediya Janar Yake A Matsayin Sarkin Sayawa Na Farko Duk Da Zanga-zanga 

October 27, 2025
Hatsarin Mota

Tsohon Gwamnan Jigawa, Lamido Ya Bayyana Aniyar Takarar Shugabancin Jam’iyyar PDP Na Ƙasa

October 27, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan ta’adda 10, Sun Ƙwato Makamai A Borno

Sojoji Sun Kashe ‘Yan ta’adda 10, Sun Ƙwato Makamai A Borno

October 27, 2025
Hatsarin Jiragen Ruwa

Matasa 5 Sun Mutu A Hatsarin Jirgin Ruwa A Gombe

October 27, 2025
Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai

Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai

October 26, 2025
Matatar Dangote Za Ta Faɗaɗa Ƙarfin Aiki Zuwa Ganga Miliyan 1.4 Kullum

Matatar Dangote Za Ta Faɗaɗa Ƙarfin Aiki Zuwa Ganga Miliyan 1.4 Kullum

October 26, 2025
Kara Bude Kofofin Sin Zai Samar Da Karin Gajiya A Fannin Bunkasar Duniya

Kara Bude Kofofin Sin Zai Samar Da Karin Gajiya A Fannin Bunkasar Duniya

October 26, 2025
“Ba Gudu Ba Ja Da Baya Game Da Tsarin “Call-up system” A NPA”

“Ba Gudu Ba Ja Da Baya Game Da Tsarin “Call-up system” A NPA”

October 26, 2025
Ya Zuwa Satumban Bana Adadin Lantarki Da Sin Ta Samar Ya Karu Da Kaso 17.5%

Ya Zuwa Satumban Bana Adadin Lantarki Da Sin Ta Samar Ya Karu Da Kaso 17.5%

October 26, 2025
Dalilin Da Suka Sa Hisbah Ta Dakatar Da Auren Ƴan TikTok A Kano

Dalilin Da Suka Sa Hisbah Ta Dakatar Da Auren Ƴan TikTok A Kano

October 26, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.