• Leadership Hausa
Thursday, August 11, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Mutane 16 Sun Mutu, 5 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Legas

by Sadiq Usman
1 week ago
in Labarai
0
Mutane 16 Sun Mutu, 5 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Legas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mutane 16 ne suka mutu yayin da wasu biyar suka jikkata a wani hatsarin mota da ya afku a unguwar Epe da ke jihar Legas.

Hadarin mota da ya rutsa da motoci biyu da sanyin safiyar Talata a kan hanyar garin Alaro, Epe, ya shafi maza 23.

  • Peter Obi Ba Ya Goyon Bayan IPOB – Baba-Ahmed
  • Jirgin C919 Na Kasar Sin Ya Kammala Gwajin Ingancin Tashi

An bayyana cewa yayin da 16 suka mutu, biyar sun samu munanan raunuka, biyu kuma ba su samu rauni ba.

Da take tabbatar da afkuwar hatsarin, Hukumar Kiyaye Hadura ta Kasa reshen jihar Legas, ta ce hatsarin ya faru ne da misalin karfe 03:00 na dare, kuma ya faru ne sakamakon rashin ganin ido hanya sosai da tukin ganganci.

Kakakin FRSC, Olabisi Sonusi, ya fitar da sanarwa, inda ya ce an kwantar da mutane biyar da suka jikkata.

Labarai Masu Nasaba

Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

“Motocin da hatsarin ya rutsa da su, wata farar bas ce mai lamba KTN 262YJ da wata babbar mota kirar Articulated (Lambar rajista ba a san ko waye ba),” in ji sanarwar.

“Jami’an FRSC da sauran hukumomin bayar da agajin gaggawa suna nan a kasa, suna tabbatar da samun sauki cikin gaggawa tare da kwashe dukkan motocin da suka yi hatsarin.

“Saboda haka babban kwamandan hukumar kiyaye hadura ta kasa reshen jihar Legas, Cif Olusegun Ogungbemide, ya shawarci masu ababen hawa da su guji yin tafiyar dare a ko da yaushe saboda rashin iya gani hanya sosai.

“Ya kuma gargadi jama’a masu tuka ababen hawa a ko da yaushe da su kiyaye kayyade saurin gudu a irin wadannan yankuna.

“Ogungbemide kuma yana amfani da wannan kafar don jajanta wa iyalan mamatan tare da yi wa wadanda suka jikkata fatan samun sauki.”

Tags: BasFRSCHatsarin MotaLegasTukin DareTukin Ganganci
ShareTweetSendShare
Previous Post

Peter Obi Ba Ya Goyon Bayan IPOB – Baba-Ahmed

Next Post

Wang Yi: Amurka Ta Ci Amana Kan Batun Yankin Taiwan, Matakin Da Zai Lalata Kimarta

Related

Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom
Labarai

Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

5 hours ago
Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya
Labarai

Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

6 hours ago
Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu
Labarai

Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

7 hours ago
Wani Yaro Dan Shekara 12 Ya Harbe Mahaifiyarsa ‘Yar Nijeriya A Amurka
Labarai

Wani Yaro Dan Shekara 12 Ya Harbe Mahaifiyarsa ‘Yar Nijeriya A Amurka

9 hours ago
Rundunar Sojin Sama Ta Kashe Shahararren Dan Bindiga, Shanono Da Wasu 17 A Kaduna
Labarai

Rundunar Sojin Sama Ta Kashe Shahararren Dan Bindiga, Shanono Da Wasu 17 A Kaduna

12 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sake Afka Wa Iyalan Farfesa Ango Abdullahi
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sake Afka Wa Iyalan Farfesa Ango Abdullahi

21 hours ago
Next Post
Wang Yi: Amurka Ta Ci Amana Kan Batun Yankin Taiwan, Matakin Da Zai Lalata Kimarta

Wang Yi: Amurka Ta Ci Amana Kan Batun Yankin Taiwan, Matakin Da Zai Lalata Kimarta

LABARAI MASU NASABA

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

Wang Wenbin: Hannuwan ‘Yan Siyasar Amurka Da “‘Yan Ina Da Yaki” Na Jike Da Jinin Al’ummun Gabas Ta Tsakiya

August 11, 2022
Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

August 11, 2022
Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

August 11, 2022
Tarihi Baya Mantuwa

Tarihi Baya Mantuwa

August 11, 2022
Jerin Sunayen Sabbin Ministocin Da Buhari Ya Aike Wa Majalisar Dattijai Ta Tantance Su

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

August 11, 2022
Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

August 11, 2022
Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

August 11, 2022
Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

August 11, 2022
Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

August 11, 2022
Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

August 11, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.