• Leadership Hausa
Saturday, June 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutane 16 Sun Mutu, 5 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Legas

by Sadiq
10 months ago
in Labarai
0
Mutane 16 Sun Mutu, 5 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Legas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mutane 16 ne suka mutu yayin da wasu biyar suka jikkata a wani hatsarin mota da ya afku a unguwar Epe da ke jihar Legas.

Hadarin mota da ya rutsa da motoci biyu da sanyin safiyar Talata a kan hanyar garin Alaro, Epe, ya shafi maza 23.

  • Peter Obi Ba Ya Goyon Bayan IPOB – Baba-Ahmed
  • Jirgin C919 Na Kasar Sin Ya Kammala Gwajin Ingancin Tashi

An bayyana cewa yayin da 16 suka mutu, biyar sun samu munanan raunuka, biyu kuma ba su samu rauni ba.

Da take tabbatar da afkuwar hatsarin, Hukumar Kiyaye Hadura ta Kasa reshen jihar Legas, ta ce hatsarin ya faru ne da misalin karfe 03:00 na dare, kuma ya faru ne sakamakon rashin ganin ido hanya sosai da tukin ganganci.

Kakakin FRSC, Olabisi Sonusi, ya fitar da sanarwa, inda ya ce an kwantar da mutane biyar da suka jikkata.

Labarai Masu Nasaba

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

Za Mu Kwashe Daukacin Maniyyatan Bana 6000 – Hukumar Alhazan Kano

“Motocin da hatsarin ya rutsa da su, wata farar bas ce mai lamba KTN 262YJ da wata babbar mota kirar Articulated (Lambar rajista ba a san ko waye ba),” in ji sanarwar.

“Jami’an FRSC da sauran hukumomin bayar da agajin gaggawa suna nan a kasa, suna tabbatar da samun sauki cikin gaggawa tare da kwashe dukkan motocin da suka yi hatsarin.

“Saboda haka babban kwamandan hukumar kiyaye hadura ta kasa reshen jihar Legas, Cif Olusegun Ogungbemide, ya shawarci masu ababen hawa da su guji yin tafiyar dare a ko da yaushe saboda rashin iya gani hanya sosai.

“Ya kuma gargadi jama’a masu tuka ababen hawa a ko da yaushe da su kiyaye kayyade saurin gudu a irin wadannan yankuna.

“Ogungbemide kuma yana amfani da wannan kafar don jajanta wa iyalan mamatan tare da yi wa wadanda suka jikkata fatan samun sauki.”

Tags: BasFRSCHatsarin MotaLegasTukin DareTukin Ganganci
ShareTweetSendShare
Previous Post

Peter Obi Ba Ya Goyon Bayan IPOB – Baba-Ahmed

Next Post

Wang Yi: Amurka Ta Ci Amana Kan Batun Yankin Taiwan, Matakin Da Zai Lalata Kimarta

Related

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari
Rahotonni

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

1 hour ago
Alhazan Abuja Sun Gamu Da Tasku Sakamakon Rashin Samun Masaukai Masu Kyau A Saudiyya 
Labarai

Za Mu Kwashe Daukacin Maniyyatan Bana 6000 – Hukumar Alhazan Kano

3 hours ago
Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare
Labarai

Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare

4 hours ago
Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu
Labarai

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

6 hours ago
Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano
Manyan Labarai

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

6 hours ago
Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga
Rahotonni

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

7 hours ago
Next Post
Wang Yi: Amurka Ta Ci Amana Kan Batun Yankin Taiwan, Matakin Da Zai Lalata Kimarta

Wang Yi: Amurka Ta Ci Amana Kan Batun Yankin Taiwan, Matakin Da Zai Lalata Kimarta

LABARAI MASU NASABA

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

June 3, 2023
Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa

Abba Gida-Gida Ya Ba Da Umarnin Rushe Gine-Ginen Da Aka Yi A Filayen Gwamnati

June 3, 2023
Sama Da 280 Ne Suka Mutu, 1000 Suka Jikkata A Hatsarin Jirgin Kasa A Indiya

Sama Da 280 Ne Suka Mutu, 1000 Suka Jikkata A Hatsarin Jirgin Kasa A Indiya

June 3, 2023
Alhazan Abuja Sun Gamu Da Tasku Sakamakon Rashin Samun Masaukai Masu Kyau A Saudiyya 

Za Mu Kwashe Daukacin Maniyyatan Bana 6000 – Hukumar Alhazan Kano

June 3, 2023
Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

June 3, 2023
Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare

Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare

June 3, 2023
Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

June 3, 2023
Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

June 3, 2023
Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

June 3, 2023
Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

Duk Ɗan Siyasar Da Ya Shiga Rigar Kwankwaso Ya Kauce Hanya Zai Gani A 2027 – Alhaji Ibrahim

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.