• English
  • Business News
Wednesday, October 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutane 7 Sun Kone Kurmus A Wani Hatsarin Mota A Legas

by Muhammad
3 years ago

Akalla fasinjoji bakwai ne aka tabbatar da mutuwarsu a ranar Lahadin da ta gabata, yayin da wasu biyar suka samu kone-kone daban-daban a lokacin da wata motar bas ta kasuwanci ta tashi da wuta a gefen Iyana Oworo na jihar Legas.

Fasinjojin bakwai sun mutu bayan da motar bas din ta kama wuta, inda suka kashe mata hudu, maza biyu da kuma yaro namiji.

  • Bene Ya Rufta Da Mutum Tara A Jihar Legas
  • Kasuwannin Jihar Legas Sun Bunkasa A Karkashin Jagorancinmu –Shehu Samfam

Wadanda suka shaida lamarin sun ce direban motar bas din mai lamba KJA 699 GY ya tsere da wasu kone-kone, sannan jami’an hukumar ba da agajin gaggawa ta jihar Legas (LASAMBUS) suka ba wani fasinja kulawa a wurin.

An bayyana cewa, an garzaya da wasu manya mata uku da jami’an agajin gaggawa suka ceto zuwa babban asibitin Gbagada yayain hadarin.

An ce motar bas din tana kan hanyar zuwa Iyana Oworonshoki ne, kwatsam ta samu matsalar wutar lantarki, nan take ta kama wuta.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Hana Manoma Girbi A Zamfara, Al’umma Na Neman Taimako

‘Yansanda Sun Kama Mutum 105, Sun Ƙwato Ƙwayoyi Sama Da 5,000 A Jigawa

Da yake tabbatar da faruwar lamarin, babban sakataren hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Legas (LASEMA), Dakta Olufemi Oke-Osanyintolu, ya ce mutane bakwai ne suka mutu a hadarin.

A cewar Oke-Osanyintolu, an mika gawarwakin mamatan ga sashin kula da lafiyar muhalli na jihar (SEHMU) domin samun kulawar da ta dace a lokacin da iyalansu za su iya tantance su.

Ya ce, “Da isa wurin, an gano wata motar bas mai dauke da fasinjoji 14 Mazda mai lamba KJA 699 GY ta kone.

“Bincike da aka yi a wurin ya nuna cewa lamarin ya faru ne saboda rikon sakainar kashi da kuma wuce gona da iri da direban ya yi wanda ya yi sanadiyar tashin gobarar da fasinjoji 12 ta ritsa da su.

“An yi shiri da jami’an hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta Jihar Legas (LASTMA) a wurin da lamarin ya faru domin kwato motar da ta kone daga kan hanya.

“LRT tare da LRU Paramedics LASTMA, LASAMBUS, SEHMU, da kuma ‘yan sandan Nijeriya suka kai dauki a wurin. An bude wani bangare na hanyar don wucewar ababen hawa.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Hana Manoma Girbi A Zamfara, Al’umma Na Neman Taimako

October 15, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutum 105, Sun Ƙwato Ƙwayoyi Sama Da 5,000 A Jigawa

October 15, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Mutum 9 Da Aka Sace A Kwara

October 15, 2025
Next Post
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

Gwamnati Ta Ba Shugabannin Jami'o'i Umarnin Buɗe Makarantunsu Don Ci Gaba Da Karatu

LABARAI MASU NASABA

Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Hana Manoma Girbi A Zamfara, Al’umma Na Neman Taimako

October 15, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kama Mutum 105, Sun Ƙwato Ƙwayoyi Sama Da 5,000 A Jigawa

October 15, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Ceto Mutum 9 Da Aka Sace A Kwara

October 15, 2025
Dalilin Da Ya Sa Mutane Ke Dawowa Jam’iyyar APC — Shettima

Dalilin Da Ya Sa Mutane Ke Dawowa Jam’iyyar APC — Shettima

October 15, 2025
Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya

Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya

October 14, 2025
Uwar Gidan Shugaban Sin Ta Ziyarci Wajen Nune-nunen Karfafawa Mata Gwiwa A Bangaren Fasahohin Zamani

Uwar Gidan Shugaban Sin Ta Ziyarci Wajen Nune-nunen Karfafawa Mata Gwiwa A Bangaren Fasahohin Zamani

October 14, 2025
Gidauniyar Sheikh Dahiru Bauchi Ta Tura Ɗalibai 117 Karatu Ƙasar Algeria 

Gidauniyar Sheikh Dahiru Bauchi Ta Tura Ɗalibai 117 Karatu Ƙasar Algeria 

October 14, 2025
Sin Tana Adawa Da Matakan Kuntatawa Na Amurka Kan Bangarorin Kasar Da Suka Shafi Harkokin Teku Da Jigila Da Ginin Jiragen Ruwa 

Sin Tana Adawa Da Matakan Kuntatawa Na Amurka Kan Bangarorin Kasar Da Suka Shafi Harkokin Teku Da Jigila Da Ginin Jiragen Ruwa 

October 14, 2025
Kotu

Kotu A Kano Ta Tsare Wani Mai Gidan Marayu Bisa Zargin Satar Yara Da Safararsu Zuwa Delta

October 14, 2025
Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin

Kowacce Mace Tauraruwa Ce A Kasar Sin

October 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.