• English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutane 75,000 Sun Kamu Da HIV, 45,000 Sun Rasu A Shekarar 2023 – NACA DG

byAbubakar Sulaiman
1 year ago
HIV

Dr. Temitope Ilori, Darakta-Janar na Hukumar yaƙi da HIV ta ƙasa (NACA), ya bayyana cewa, mutane 75,000 sun kamu da cutar cuta mai karya garkuwar jiki da kuma mutuwar mutane 45,000 masu alaka da cutar kanjamau a shekarar 2023.

Da yake jawabi a wani taron kwana biyu na kwamitin yadda za a shawo kna cutar (National Prevention Technical Working Group (NPTWG) ) taron da aka yi a Abuja, Ilori ya bayyana buƙatar gaggawar aiwatar da shawarwarin da aka bayar daga taron rigakafin cutar a Nijeriya na shekarar 2024 domin cimma burin kawar da cutar HIV nan da shekarar 2030.

  • Kashim Shettima Ya Jagoranci Taron Majalisar Tattalin Arziki Ta Ƙasa
  • Bamu Da Sha’awar Daukar El Ghazi A Yanzu – Manchester United

Duk da raguwar sabbin cututtukan da aka samu, Ilori ya nuna damuwa game da yawan adadin da yanzu haka suke akwai kuma ya jaddada cewa yawan yaɗa cutar daga Uwar-zuwa-jariri ya kasance ƙasa da yadda suke burin ganin ya ragu.

Farfesa Muhammad Pate, ministan kula da lafiya da walwalar jama’a, ya jaddada mahimmancin karfafa dabarun wayar da kai don hana sake bullar cutar HIV. Pate wanda ya samu wakilcin Dakta Bashorun Adebobola, ya bukaci masu ruwa da tsaki da su sake duban irin ci gaban da aka samu kan dabarun rigakafin cuta mai karya garkuwar jikin.

Dr Leo Zekeng, daraktan hukumar UNAIDS a Nijeriya, ya bayyana cewa, Ne Nijeriya ba ta kama hanyar cimma muradun rigakafin da aka sanya a shekarar 2025. Ya jaddada buƙatar samar da tsarin gudanar da ayyuka don tabbatar da ana kan turba da bitar ci gaban da aka samu duk bayan wata uku.

LABARAI MASU NASABA

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

Matsalar Tasgadewar Kashin Baya

Evans Emerson, mataimakin mai lura da ƙungiyar ta PEPFAR, ya nanata ƙudurin Amurka na tallafawa Najeriya da kuɗaɗen da sabbin dabarun yaƙi da cutar HIV.

Bugu da ƙari, NACA ta gabatar da rahoton fasaha da kuma sanarwar taron rigakafin cutar HIV na 2024, tare da jaddada buƙatar ci gaba da ƙoƙarin magance cutar yadda ya kamata.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?
Kiwon Lafiya

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

October 5, 2025
Matsalar Tasgadewar Kashin Baya
Kiwon Lafiya

Matsalar Tasgadewar Kashin Baya

September 27, 2025
Likitoci Sun Fara Yajin Aikin Gargaɗi Na Mako Ɗaya A Abuja
Kiwon Lafiya

Likitoci Sun Fara Yajin Aikin Gargaɗi Na Mako Ɗaya A Abuja

September 8, 2025
Next Post
Mutane 75,000 Sun Kamu Da HIV, 45,000 Sun Rasu A Shekarar 2023 – NACA DG

NAFDAC Ta Yi Bikin Lalata Kayayyakin Jabu Na ₦985.3m A Kano

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version